Matatar Dangote Ta Janye Karar Da Ta Kai NNPCL Kotu
Matatar man Dangote ta janye ƙarar da ta shigar a gaban kotu kan hukumar kula da harkokin sarrafawa da tacewa da sufurin man fetur a Najeriya, NMDPRA da kamfanin man fetur na Najeriya NNPCL, da kuma wasu kamfanonin mai guda biyar. Ƙarar da aka shigar ta nemi waɗanda ake ƙara da su biya diyyar naira […]