Babban Labari

‘Yan Najeriya Nada ‘Yancin Yin Zanga-Zanga-Bugaje

Tsohon ɗan majalisar tarayya kuma jigo a siyasar Arewa,  Dokta  Usman Bugaje ya bayyana cewa ‘yan Najeriya su fito suyi zanga zanga, domin nuna bacin ransu ga halin matsi da suke ciki. Bugaje ya nuna takaicin sa kan yadda gwamnatin ke wadaka da kuɗi wajen gina gidaje da kuma siya wa shugaban ƙasa jirgin sama, […]

Read more