Babu wata kotu da ta wanke Murtala Sule Garko daga zargin badaƙalar kudi – Baba Jibo
Babbar kotun jahar Kano ta musanta jita-jitar da ake yaɗawa kan cewar ta wanke Hon. murtala Sule Garo, daga zargin badaƙalar kuɗi da gwamnatin Kano ta ke tuhumar sa. Mai magana da yawun babbar kotun Baba jibo Ibrahim, ne ya bayyana hakan inda ya ce wannan batu ba gaskiya ba ne, kuma babu wata kotu […]