Siyasa

Ban yi nadamar goya wa Tinubu baya ba – Wike

Ministan Abuja babban birnin Najeriya ya ce bai yi nadamar goya wa Shugaban Ƙasa Bola Tinubu baya ba tun daga 2022, duk da kasancewarsa ɗan jam’iyyar PDP mai adawa. Wata sanarwa da mai magana da yawunsa ya fitar, Nyessom Wike ya ce ya ɗauki matakin ne “bisa dacewa da ɗabi’a da kuma aƙidarsa”, yana mai […]

Read more

Dalilin Da Ya Sa Muka Ziyarci Obasanjo — Turaki

Shugaban jam’iyyar PDP) na ƙasa, Taminu Turaki, ya bayyana cewa sun kai wa tsohon Shugaban Ƙasa Olusegun Obasanjo, ziyara domin neman shawarwari da goyon baya gabanin zaɓen 2027. Turaki, wanda ya zama sabon shugaban jam’iyyar PDP kwanan nan, ya ziyarci Obasanjo a garin Abeokuta, da ke Jihar Ogun, tare da wasu manyan shugabannin jam’iyyar, ciki […]

Read more

PDP ta shirya lashe zaɓukan 2027 – Tanimu Turaki

Shugaban babbar jam’iyyar adawa ta PDP a Najeriya, Kabiru Tanimu Turaki, ya bayyana shirin jam’iyyar tasu na yin nasara a babban zaɓen 2027. Turaki na magana ne bayan ganawarsa da tsohon Shugaban Ƙasa Olusegun Obasanjo a Abeokuta babban birnin jihar Ogun yau Asabar. Obasanjo ne shugaban ƙasa na farko ƙarƙashin PDP a 1999 kuma ɗaya […]

Read more

Jamiyyar APC ta yi wa gwamnan Ribas rajista a hukumance

Gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara, ya samu rijistar zama ɗan jam’iyyar All Progressives Congress (APC) bayan ya karɓi katin zama ɗan jam’iyyar a gidan gwamnati da ke Fatakwal. Shugaban jam’iyyar APC reshen jihar Ribas, Tony Okocha, wanda ya wakilci shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Nentawe Yilwatda, ya miƙa katin ga Fubara a ranar Juma’a da […]

Read more

2027: Jam’iyyar NNPP ta rantsar da sabbin shugabanni a Gombe

Jam’iyyar NNPP ta rantsar da sabbin shugabanninta a Jihar Gombe, inda ta jaddada muhimmancin haɗin kai da farfado da jam’iyyar tun daga matakin ƙananan hukumomi zuwa jiha gabanin zaɓen 2027. Taron ya halarta bayan zuwan wakilai daga dukkanin ƙananan hukumomin jihar. Mambobin jam’iyyar sun yaba da yadda komai ya gudana cikin lumana da tsari, abin […]

Read more