Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Alhaji Abba Kabir Yusuf, ta amince da korar wasu manyan ma’aikata na musamman (SSAs) nan take bayan rahoton kwamitocin bincike.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Alhaji Abba Kabir Yusuf, ta amince da korar wasu manyan ma’aikata na musamman (SSAs) nan take bayan rahoton kwamitocin bincike.