Dakarun sojin Ofureshin Hadarin Daji sun kashe ‘yan bindiga 10 da ceto wasu da dama

Dakarun sojojin ‘Operation Hadarin Daji’ a jihar Zamfara sun halaka ƴan bindiga 10 tare da ceto wasu mutum tara da aka yi garkuwa da su.

Hakan na cikin wata sanarwa da rundunar sojin ƙsa ta wallafa a shafinta na Twitter, inda ta bayyana cewa, ƴan bindigan sun taho ne daga jihar Sokoto ta hanyar ƙauyen Gadazaima a jihar Zamfara.

Post masu alaƙa

Jami’an Ƴansanda Sun Cafke Wata Mata Mai Shekaru 30 Da Katunan ATM 88

Abubuwa shida da suka sauya tun bayan zaɓen Najeriya na 2023

Kanawa mazauna Abuja sun gudanar da babban taro