Sarkin Kano na 14, Sanusi II, ya samu ganawa da jagoran juyin mulkin a Nijar

A yau Laraba 9 August, 2023, ne mai martaba Sarkin Kano na 14th Khalifa Muhammadu Sanusi II, yau samu ganawa da Shugaban milkin soja na ƙasar Niger, Col. Abdulraham Thaini, a Niamey, domin samu mafita da sasantawa da Najeriya.

Wannan na zuwa ne a lokacin da ƙungiyar Tarayyar Turai, AU da UN da ECOWAS ke dawowa daga ƙasar ba tare da samun damar ganawa da shugaban ba.

A yanzu dai ana dakon jin cikakken bayani game da wannan ganawa da aka yi a yau.

Post masu alaƙa

Jami’an Ƴansanda Sun Cafke Wata Mata Mai Shekaru 30 Da Katunan ATM 88

Abubuwa shida da suka sauya tun bayan zaɓen Najeriya na 2023

Kanawa mazauna Abuja sun gudanar da babban taro