• Home  
  • Gwamnatin Jihar Adamawa ta sanya dokar hana zirgazirga ta awanni 24
- Labarai

Gwamnatin Jihar Adamawa ta sanya dokar hana zirgazirga ta awanni 24

Gwamnatin jihar Adamawa ƙarƙashin jagorancin Ahmadu Umaru Fintiri, ta saka dokar hana fita ta tsawon awowi 24, a faɗin jihar, biyo bayan farfasa wuraren ajiyar abinci da matasa suka yi.

Gwamnatin Jihar Adamawa ta sanya dokar hana zirgazirga ta awanni 24

RAHOTO: Hassan Umar Shamfella, Adamawa.

Gwamnatin jihar Adamawa ƙarƙashin jagorancin Ahmadu Umaru Fintiri, ta saka dokar hana fita ta tsawon awowi 24, a faɗin jihar, biyo bayan farfasa wuraren ajiyar abinci da matasa suka yi.

Mai magana da yawun hukumar ‘yan sandan jihar Adamawa ya ƙara da cewa i zuwa yanzu an kama mutane 44, kuma an ƙwato sauran kayayyakin da aka sace.

Har wa yau kuma mun jiyo ra’ayoyin wasu mazauna garin na Yola dangane da wannan al’amari da ya faru.

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai