Hotuna: An Sake Karrama Matashin da Ya Tsinci Naira Miliyan 15 a Kano

A cigaba da jinjina wa matashin nan mai suna Auwalu Salihu, da ya tsinci kudi kimanin Naira miliyan sha biyar kuma ya mayarwa da mai shi.

Hukumar yaki da cin Hanci da Rashawa ta Jahar Kano wacce Barrister Muhyi Magaji Rimin Gado ke jagoranta ta karrama shi.

Post masu alaƙa

Gwamna Bala Mohammed ya canja sheka daga jam’iyar PDP zuwa jam’iyyar APM

Gwamnatin Jihar Jigawa ta raba rancen naira miliyan dubu huɗu

Kwankwaso da Obi za su fice daga ADC