Hotuna: An Sake Karrama Matashin da Ya Tsinci Naira Miliyan 15 a Kano

A cigaba da jinjina wa matashin nan mai suna Auwalu Salihu, da ya tsinci kudi kimanin Naira miliyan sha biyar kuma ya mayarwa da mai shi.

Hukumar yaki da cin Hanci da Rashawa ta Jahar Kano wacce Barrister Muhyi Magaji Rimin Gado ke jagoranta ta karrama shi.

Post masu alaƙa

Manjo Janar Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Yan Bindiga

JIBWIS Gwallaga Sun Ziyarci A Sansanin Alhazai Na Jihar Bauchi Domin Bada Agaji

‘Yan Arewa A Jihohin Kudu Sun Koka kan Tsangwama da Wariya Saboda Matsalolin Tsaro