Kungiyoyin NLC da TUC sun jingine aniyarsu Ta Shiga Yajin Aikin Sai Baba-ta-gani

Manyan kungiyoyin kwadago biyu a Najeriya, NLC da TUC sun jingine aniyarsu ta shiga yajin aikin sai baba-ta-gani wanda suka shirya farawa ranar Laraba kan tashin farashin man fetur.

Ga cigaban rahoton tare da Hassan Abdu Mai BLOUSE

Post masu alaƙa

Manjo Janar Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Yan Bindiga

JIBWIS Gwallaga Sun Ziyarci A Sansanin Alhazai Na Jihar Bauchi Domin Bada Agaji

‘Yan Arewa A Jihohin Kudu Sun Koka kan Tsangwama da Wariya Saboda Matsalolin Tsaro