Kungiyoyin NLC da TUC sun jingine aniyarsu Ta Shiga Yajin Aikin Sai Baba-ta-gani

Manyan kungiyoyin kwadago biyu a Najeriya, NLC da TUC sun jingine aniyarsu ta shiga yajin aikin sai baba-ta-gani wanda suka shirya farawa ranar Laraba kan tashin farashin man fetur.

Ga cigaban rahoton tare da Hassan Abdu Mai BLOUSE

Post masu alaƙa

Sojojin Najeriya sun ceto mutane 9 daga masu garkuwa a Kogi.

Kotu tsare mutane biyu da ake zargi da rushe Gadar Watari da yanka filaye ba bisa ka’ida ba a Kano.

Rundunar yan sandan Kano ta kwato motar da aka sace sannan aka siyar da ita a Nijar