Hukumar NBC ta yi taro da masu ruwa da tsaki na Arewacin Najeriya

An yi kira ga kafafen yada labarai a kasar nan da su mai da hankali wajen inganta ayyukansu tare da ba da rahotanni na gaskiya.

Shugaban hukumar kula da kafafen yada labarai ta kasa NBC, Balarabe Shehu, ne ya yi wannan kira a wajen taron masu ruwa da tsaki na kafafen yada labarai na kasar nan.

Post masu alaƙa

Jigawa Za Ta Bai Wa Alhazai Abinci Sau Uku a Rana a Hajjin 2026

Namadi Ya Kaddamar da Shirin Fadada Ilimi yayin da SLU ta Yaye Dalibai Sama da 4,000

Hukumar Jin Daɗin Alhazai Ta Jigawa Ta Taya Gwamna Namadi Da Musulmi Murnar Eid-el-Fitr