Jakadiyyar Ingila a Najeriya Ta Koka Game da Ƙarancin Mata a Harkar Siyasa

Jakadiyar Birtaniya a Najeriya Catriona Laing ta ce an ƙi bai wa mata a ƙasar damar da ta kamata wajen ganin sun bayar da gudummawa domin ci gaban ƙasar.

Catriona Laing ta bayyana haka ne lokacin wata tattaunawa ta musamman da BBC, inda ta kuma nuna damuwa kan raguwar yawan matan da aka zaɓa ko bai wa muƙaman siyasa a gwamnatin Najeriya.

Tace ta  lura da cewa yawan matan da suka samu nasarar cin zaɓe zuwa majalisar tarayya a zaɓen da aka kammala, ya ragu matuka idan aka kwatanta da zaɓen 2019.

Ta ce hakan ya mayar da Najeriya baya a ɓangaren siyasa.

Post masu alaƙa

Manjo Janar Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Yan Bindiga

JIBWIS Gwallaga Sun Ziyarci A Sansanin Alhazai Na Jihar Bauchi Domin Bada Agaji

‘Yan Arewa A Jihohin Kudu Sun Koka kan Tsangwama da Wariya Saboda Matsalolin Tsaro