Kungiyar Malaman Kwalejin Ilimi ta COEASU ta umarci mambobinta su zo aiki sau 2 a sati

Kungiyar Malaman Kwalejin Ilimi ta ƙasa COEASU ta umarci dukkan mambobinta da su riƙa zuwa aiki na kwanaki biyu kacal a sati.

Shugaban kungiyar na kasa, Dakta Smart Olugbeko ne ya bayyana haka a yau Laraba 19 ga watan Yuli, a birnir tarayya Abuja, Inda ya bayyana cewar, wannan mataki ya biyo bayan ganawar da mambobin kungiyar suka yi ganin halin da ake ciki a kasar bayan cire tallafin man fetur.

Post masu alaƙa

Jigawa Za Ta Bai Wa Alhazai Abinci Sau Uku a Rana a Hajjin 2026

Namadi Ya Kaddamar da Shirin Fadada Ilimi yayin da SLU ta Yaye Dalibai Sama da 4,000

Hukumar Jin Daɗin Alhazai Ta Jigawa Ta Taya Gwamna Namadi Da Musulmi Murnar Eid-el-Fitr