Kungiyar Malaman Kwalejin Ilimi ta COEASU ta umarci mambobinta su zo aiki sau 2 a sati

Kungiyar Malaman Kwalejin Ilimi ta ƙasa COEASU ta umarci dukkan mambobinta da su riƙa zuwa aiki na kwanaki biyu kacal a sati.

Shugaban kungiyar na kasa, Dakta Smart Olugbeko ne ya bayyana haka a yau Laraba 19 ga watan Yuli, a birnir tarayya Abuja, Inda ya bayyana cewar, wannan mataki ya biyo bayan ganawar da mambobin kungiyar suka yi ganin halin da ake ciki a kasar bayan cire tallafin man fetur.

Post masu alaƙa

Manjo Janar Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Yan Bindiga

JIBWIS Gwallaga Sun Ziyarci A Sansanin Alhazai Na Jihar Bauchi Domin Bada Agaji

‘Yan Arewa A Jihohin Kudu Sun Koka kan Tsangwama da Wariya Saboda Matsalolin Tsaro