Mun shirya tsaf, shugaban kasa muke jira ~ Alhaji Nasiru Kwarra

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai sanya sabuwar ranar aikin kidaya da yiwa gidaje rijista

Hukumar kidayar jama’a ta kasa ta tabbatar da cewa nan bada jimawa ba shugaba Bola Ahmad Tinubu zai sanar da sabuwar ranar da za a gudanar da aikin kidaya da yiwa gidaje rijista na 2023.

Shugaban hukumar Alhaji Nasiru Kwarra ne ya tabbatar da hakan a lokacin da yake zantawa da manema labarai bayan ya gana da shugaban kasa a fadar sa dake birnin Abuja.

Post masu alaƙa

Jami’an Ƴansanda Sun Cafke Wata Mata Mai Shekaru 30 Da Katunan ATM 88

Abubuwa shida da suka sauya tun bayan zaɓen Najeriya na 2023

Kanawa mazauna Abuja sun gudanar da babban taro