Rahoto: An Fara Wahalar Mai Bayan Kalaman da Shugaba Tinubu Ya Yi Kan Tallafin Mai

Bayan jawabin sabon shugaban ƙasa na cire tallafin man fetur, Al’umma sun shiga fama da dogayen layi a gidajen mai.

Bayan wahalar samun man jama’a nakokawa akan tashin farashin  da man fetur ɗin yayi inda ake sayarda lita ɗaya akan dari biyar zuwa sama ana jihar kano

Post masu alaƙa

‘Yan Arewa A Jihohin Kudu Sun Koka kan Tsangwama da Wariya Saboda Matsalolin Tsaro

Babandede Ya Ziyarci Iyalan Hon. Laushi, Ya Ba Su Tallafi

Da Fulani Aka Kama da Wuraren ƙera Makamai a Filato, da War Haka Duniya ta Dauka:-Zagazola Makama