Rahoto: An Fara Wahalar Mai Bayan Kalaman da Shugaba Tinubu Ya Yi Kan Tallafin Mai

Bayan jawabin sabon shugaban ƙasa na cire tallafin man fetur, Al’umma sun shiga fama da dogayen layi a gidajen mai.

Bayan wahalar samun man jama’a nakokawa akan tashin farashin  da man fetur ɗin yayi inda ake sayarda lita ɗaya akan dari biyar zuwa sama ana jihar kano

Post masu alaƙa

KACRAN: Babu wani babban rikicin manoma da makiyaya a Yobe

CP Ibrahim Bakori ya kai gaisuwar ban-girma ga Sarkin Karaye tare da halartar bikin rantsar da yan NYSC.

Yan Sanda Sun Kama Ɓarayin Wayar Lantarki A Katsina