Rahoton MDD ya ce babu gaskiya a zargin kisan Kiristoci a Najeriya

Tawagar da Majalisar Ɗinkin Duniya ta tura zuwa Najeriya don gudanar da bincike a game da zargin kisa da yin garkuwa da mutane da kuma tilasta wa wasu mutanen barin muhallansu saboda dalilai na addini, ta ce waɗannan zarge-zarge ba gaskiya ba ne.

Jagorar tawagar Farfesa Nazila Ghanea, ita ce ta sanar da hakan bayan ziyarar gani da ido ta kai a ƙasar, inda ta ce mutane na yin waɗannan zarge-zarge ne saboda gazawar gwamnati wajen ba su kariya da kuma gaza hukunta waɗanda ke aikata laifukan. Ga dai abin da Farfesa Ghanea ke cewa.

Post masu alaƙa

Kwankwaso da Dickson sun gana kan rikicin NDC a Kano

An gurfanar da mutane 24 kan zargin kashe Ummulkhairi a Mararrabar Jos, Kaduna

Sojoji sun ceto mutane 47 da ISWAP ta yi garkuwa da su a Borno