Ramadan: Ƙanƙara Ta Zama ‘Yar Sarki a Kano

A yayin da ake kai azumi na shida a yau, al’umma na cigaba da nuna damuwa game da farashin ƙanƙara wanda sukan yi amfani da ita domin sanyaya abin sha a lokacin buɗa baki.

Su ma masu sana’ar sun bayyana wa abokiyar aikinmu irin ƙalubalen da suke fuskanta, musamman a lokacin da ake fama da ƙarancin wutar lantarki da tsadar kayan alkinta ƙanƙara da makamantansu.

Har’ila yau wani masanin lafiya yi mana ƙarin haske kan matsayin amfani da ƙanƙara a lokacin buɗa baki a wannan watan na ramadana.

Ga abokiyar aiki Zubaida Abubakar Ahmad da rahoton da ta haɗa mana.

Post masu alaƙa

Yan sanda sun kama mutane 79 tare da kwato kwayoyi da makamai a bikin Takutaha a Kano.

Yan sanda sun kama wanda ake zargi da damfarar masu neman aikin gwamnati Naira miliyan 40.

Sabuwar majalisar gudanarwa ta POLAC za ta mayar da hankali kan inganta da ilimi da horo.