Mace ta farko ta fito neman takarar gwamnan Gombe a APC a zaɓen 2027.
Hajiya Sa’adatu Sa’ad Mustapha, wadda aka fi sani da Alkyabbar Kaltungo, ta zama mace ta farko da ta shiga sahun manema takarar Gwamnan Jihar Gombe a ƙarƙashin jam’iyyar APC a zaɓen shekarar 2027. Ta bayyana aniyarta ne a cikin wata wasiƙa mai kwanan wata 16 ga Afrilu, 2026, wadda Sakatariyar APC ta Jihar Gombe ta […]