Tinubu Ya Rantsar Da Sabbin Ministoci Biyu
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu, ya rantsar da sabbin ministoci biyu a ranar Litinin a Fadar Shugaban Ƙasa da ke Abuja. Sabbin ministocin da aka rantsar sun haɗa da Mista Joseph Olasunkanmi Tegbe, wanda aka naɗa a matsayin Ministan Wutar Lantarki, da kuma Ambasada Sola Enikanolaiye, wanda ya zama Ƙaramin Ministan Harkokin Waje. An gudanar […]










