Tag: CP BAKORI

Babban Labari

Sarkin Rano Ambasada Muhammad Isah Umar ya yaba da ƙoƙarin ƴan sandan Kano wajen daƙile laifuka.

Kwamishinan ƴan sandan jihar Kano, CP Ibrahim Adamu Bakori, ya kammala rangadin makwanni uku da ya kai dukkan shiyoyin ƴan sanda 11 na jihar, inda ya ƙarƙare da ziyara Rano Area Command. Kwamishinan ƴan sandan jihar Kano, CP Ibrahim Adamu Bakori , ya yaba da ƙoƙarin dakarun wajen yaƙi da laifuffuka, tare da umartar su, […]

Babban Labari

Kwamishinan ƴan sandan Kano, CP I.A. Bakori ya gargaɗi dakarunsa su guji shiga harkokin siyasa.

Kwamishinan ƴan sandan jihar Kano, CP Ibrahim Adamu Bakori, ya gargaɗi jami’an rundunar da su guji shiga harkokin siyasa ko nuna goyon baya ga kowace jam’iyya, tare da mayar da hankali kan kare rayuka da dukiyoyin al’umma. CP Bakori ya yi wannan gargaɗi ne yayin ganawarsa da jami’an Area Command ta Tarauni, a ci gaba […]

Babban Labari

Rundunar ƴan sandan Kano ta yaba da zaman lafiyar da aka samu lokacin bikin babbar sallah

Rundunar ’yan sandan Jihar Kano ta bayyana jin daɗinta tare da miƙa godiya ga dukkan waɗanda suka taka rawa wajen tabbatar da gudanar da bukukuwan Babbar Sallah ta shekarar 2026 cikin kwanciyar hankali da lumana a sassan jihar. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da kakakin rundunar, Abdullahi Haruna Kiyawa, ya fitar kuma ya […]

Babban Labari

Kwamishinan ƴan sandan jihar Kano CP Ibrahim Adamu Bakori ya raba tallafin ₦8,431,768.80 ga iyalan yan sandan da suka rasu.

Rundunar ‘ƴan sandan Jihar Kano ƙarƙashin jagorancin , CP Ibrahim Adamu Bakori,  ta raba Cek ɗin kuɗi Naira miliyan takwas da dubu ɗari 431 da 768 da kobo 80 (₦8,431,768.80) ga iyalan jami’an rundunar 18 da suka rasu. Mai magana da yawun rundunar ƴan sandan jihar CSP Abdullahhi Haruna Kiyawa, ya bayyana ta cikin wata […]

Babban Labari

Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta tattauna da ƙungiyoyi don magance tada tarzoma a lokutan zaɓe.

Rundunar ƴan sandan jihar Kano, ta gana da ƙungiyoyin farar hula (CSOs) domin tattauna hanyoyin hana tashin hankali a lokutan zaɓe, a wani ɓangare na bikin ranar ƴan sandan Nijeriya ta shekarar 2026. Sanarwar da kakakin rundunar ƴan sandan jihar Kano, CSP Abdullahi Haruna Kiyawa, ya fitar ya ce kwamishinan ƴan sandan jihar, CP Ibrahim […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai