Tag: DSS

Babban Labari

Kotun tarayya ta ƙi sassauta belin El-Rufai yayin da DSS ta kammala gabatar da hujjoji

Kotun tarayya da ke sauraron shari’ar zargin sauraron wayoyi ba bisa ka’ida ba da ake yi wa tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ta ƙi amincewa da buƙatar da aka gabatar na neman sassauta sharuɗɗan belinsa. Alkalin kotun, Mai Shari’a Joyce Abdulmalik, ta bayyana cewa sharuɗɗan beli masu tsauri da aka kafa tun farko za […]

Babban Labari

EFCC ta ƙwace gidajen Malami a Abuja

Jami’an Hukumar EFCC mai yaƙi da masu yi wa tattalin arziki zagon ƙasa sun yi wa gidajen tsohon Ministan Shari’a, Abubakar Malami ƙawanya a wani yunkuri na ƙwace muhallin tsohon Babban Lauyan na Najeriya. Tun dai a ranar Litinin da ta gabata ce jami’an EFCCn suka ka ziyarci wasu gidajen tsohon ministan da ke Maitama […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai