Tag: DSS

Babban Labari Labarai

Kotu ta bayar da umarnin a kama jami’in DSS Kirista Ifeanyi Festus, bisa zargin sace yarinya musulma da cin zarafinta.

Wata kotun majistiri dake zamanta a Hadejia jihar Jigawa ta bayar da umarnin kamo wani jami’in hukumar tsaron farin kaya, DSS, mai suna Ifeanyi Festus, bisa zarginsa da sace karamar yarinya da tursasa mata sauya addininta zuwa kiistanci tare da cin zarafinta ta hanyar lalata. A cewar kotun, ana zargin jami’in da sace Walida Sani, […]

Babban Labari Labarai

Kotu Ta Yankewa Mai Tangaran Hukunci Bayan Samun Sa Da Laifin Kai Hare-Hare A Ofisoshin Yan Sandan Kano A Shekarar 2012

Wata Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja, ta yanke wa wani shugaban ISWAP Hussaini Ismaila, hukuncin ɗaurin shekaru 20 a gidan yari bayan samun sa da aikata laifukan ta’addanci. Alƙalin kotun, Mai Shari’a Emeka Nwite, ya yanke hukuncin ne bayan Ismaila, wanda ake kira Mai Tangaran, ya amsa tuhume-tuhume guda huɗu da Hukumar DSS ta […]

Babban Labari Labarai

Kungiyar Likitocin Nijeriya Ce Zata Tantance Sahihancin Rashin Lafiyar Nnamdi Kadu: Kotu

Babban Kotun Tarayya ta daƙile buƙatar Nnamdi Kanu na neman a kai shi asibiti, inda ta umarci shugaban ƙungiyar likitocin Najeriya (NMA) ya kafa kwamitin likitoci tsakanin takwas zuwa goma domin tantance lafiyar shugaban ƙungiyar IPOB da ya ke ikirarin fama da rashin lafiya mai tsanani. Mai shari’a James Omotosho ne ya bayar da wannan […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000