Kotun tarayya ta ƙi sassauta belin El-Rufai yayin da DSS ta kammala gabatar da hujjoji
Kotun tarayya da ke sauraron shari’ar zargin sauraron wayoyi ba bisa ka’ida ba da ake yi wa tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ta ƙi amincewa da buƙatar da aka gabatar na neman sassauta sharuɗɗan belinsa. Alkalin kotun, Mai Shari’a Joyce Abdulmalik, ta bayyana cewa sharuɗɗan beli masu tsauri da aka kafa tun farko za […]