Gwamna Abba Ya Kirkiro Sabbin Hukumomi 4 A Kano
Gwamnan Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rattaba hannu kan wasu dokoki huɗu domin kafa sabbin hukumomi a jihar.
Gwamnan Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rattaba hannu kan wasu dokoki huɗu domin kafa sabbin hukumomi a jihar.
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta samu nasarar kama wasu mutane 6 da ake zargin sun addabi sassan birnin da sace-sacen wayoyin fasinjoji, tare da kwato baburan adaidaita sahu 2 da kuma wayoyin sata 15.
Masana kiwon lafiya a fannin ingantacen abinci wato dietians ko nutritions sun gano cewa, ‘ya’yan kankana na da amfanin sosai ga lafiyarmu. ‘ya’yan kankana da so tari mukan furzar a yayin shan kankana suna kushe da sinadarin da ake kira da zinc da magnesium da potassium da iron da makamantansu wadanda ke kara wa garkuwar […]
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ne na farka da ya kafa irin wannan kwamiti kan sabon mafi ƙarancin albashi