INEC

Ko Amupitan ya sauka ko mu ɗauki matakin ban mamaki – ADC

Jam’iyyar ADC mai adawa a Najeriya tace ko Shugaban Hukumar zaɓen ƙasar mai zaman kanta INEC Joash Amupitan ya sauka daga muƙaminsa ko kuma sau ɗauki matakin da zai girgiza kasar. Jam’iyyar ta bayyana haka ne lokacin da take gabatar da wasu sabbin zarge-zarge kan shugaban hukumar. ADC ta soki Amupitan kan tsofaffin bayanansa da […]

Read more

Tarko INEC ke son ɗana mana kuma ba za mu kamu ba – ADC

Jama’iyyar adawa ta ADC ta haɗakar ƴan adawar Najeriya ta zargi hukumar zaɓen ƙasae INEC ta naɗa mata tarko ta hanyar hanyar yunƙurin dakatar da ita daga gudanar tarukanta domin zaɓen shugabanninta. ADC – tsagin David Mark – ta jaddada aniyar ci gaba da tsare-tsarenta na gudanar da zaɓukan shugabanninta na jihohi da babban taron […]

Read more

INEC ta yi watsi da kiraye-kirayen cire shugabanta

Hukumar zaɓen Najeriya ta yi watsi da kiraye-kirayen da wasu ke yi wa shugaban INEC, Farfesa Joash Amupitan ya sauka daga muƙaminsa. Cikin wata sanarwa da INEC ɗin ta fitar ta bayayna kiraye-kirayen da hari kan dokokin da suka kafa hukumar. A ranar Alhamis ne jam’iyyar ADC mai hamayya a ƙasar, ɓangaren David Mark ta […]

Read more

INEC ta saka ranar zaɓen 2027

Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya Inec ta fitar da jadawalin manyan zaɓuɓɓukan kasar na shekarar 2027, inda ta bayyana muhimman ranakun zaɓe da na zaɓen fidda gwani na jam’iyyun siyasa da yakin neman zaɓe, da rajistar masu zaɓe. Hukumar ta ce za a gudanar da zaɓen shugaban ƙasa da na majalisar tarayya ranar […]

Read more

Kotu Ta Sake Dakatar Da Babban Taron PDP

Wata babbar kotun tarayya a Abuja ta sake dakatar da jam’iyyar PDP daga gudanar da babban taronta da take shirin yi a garin Ibadan na jiyar Oyo. Wannan shi ne karo na biyu da kotu ta hana gudanar da taron, wanda babbar jam’iyyar hamayyar ke shirin yi a ranakun 15 zuwa 16 ga watan Nuwamban […]

Read more