ISWAP

Sojojin Najeriya sun ce mayaƙan ISWAP shida sun miƙa wuya

Sojojin Najeriya sun ce aƙalla mutum shida da ake zargin mayaƙan Boko Haram tsagin ISWAP ne sun miƙa tare da iyalansu a jihar Borno da ke arewa maso gabashin ƙasar. Mai magana da yawun rundunar Operation Hadin Kai Captain Mohammed Goni ne ya sanar da haka, inda ya ƙara da cewa binciken farko-farko ya nuna […]

Read more

Sojoji sun ceto mutane 47 da ISWAP ta yi garkuwa da su a Borno

Rundunar haɗin gwiwa ta sojojin Najeriya a Arewa maso Gabas, wato Operation Hadin Kai, ta ce ta ceto mutane sama da 47, akasarinsu mata da yara, daga hannun ‘yan ta’addan ISWAP a jihar Borno. Jami’in yaɗa labaran rundunar, Kyaftin Mohammed Goni, ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da aka fitar ranar Talata a Maiduguri. […]

Read more

Kotu Ta Yankewa Mai Tangaran Hukunci Bayan Samun Sa Da Laifin Kai Hare-Hare A Ofisoshin Yan Sandan Kano A Shekarar 2012

Wata Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja, ta yanke wa wani shugaban ISWAP Hussaini Ismaila, hukuncin ɗaurin shekaru 20 a gidan yari bayan samun sa da aikata laifukan ta’addanci. Alƙalin kotun, Mai Shari’a Emeka Nwite, ya yanke hukuncin ne bayan Ismaila, wanda ake kira Mai Tangaran, ya amsa tuhume-tuhume guda huɗu da Hukumar DSS ta […]

Read more

ISWAP ta kashe kwamandan sojan Najeriya a Borno

Mayaƙan ƙungiyar ISWAP da ke kai hare-hare a jihar Borno sun kashe wani kwamandan sojin saman Najeriya, bayan samun damar katse bayanan wurin da sojojin suke a tsakanin Damboa da Biyu da jihar. Jaridar PR Nigeria ta rawaito cewa sojan shi ne kwamandan da ke jagorantar rundunar da ta kai wa sojojin haɗin gwiwa na […]

Read more

Babu Janar Din Da ISWAP Ta Kama A Borno — Sojoji

Rundunar Soji ta ƙaryata rahotannin da ke cewa an yi garkuwa da kwamandan Bitget ta 25 da ke Jihar Borno a wani harin kwanton ɓaunan mayaƙan ƙungiyar ISWAP. Ta buƙaci jama’a su yi watsi da wannan labarin ƙarya, tare da yin addu’ar samun nasarar sojojin Najeriya da ke bakin daga. Rundunar ta ce sojojin sun […]

Read more

Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 5 A Borno

Dakarun sojin Najeriya sun kashe mayakan kungiyar ISWAP guda biyar sa’annan suka fatattaki ragowar da suka kawo hari a sansanin soji da ke kauyen Gajibo da ke Karamar Hukumar Dikwa a Jihar Borno. Wata majiyar daga Zagàzola makama na cewar, ’yan ta’addan sun kai hari kauyen Gajibo ne da misalin karfe 10:20 na daren ranar […]

Read more