Sojin Najeriya sun kashe ‘yan ta’addar ISWAP 38 a jihar Borno.
Kakakin rundunar da take yaki da yan ta’adda a arewa maso gabashin najeriya Llaftanar Kanal Sani Uba ne ya sanar da hakan cikin wata sanarwa daya fitar a yau asabar. Sanarwar tace yan ta’addar sun kai wani sansanin sojojin hari a yakin mandaragirau dake jihar Borno to amman sojojin suka bude musu wuta. Kamar yadda […]