Kano

An Kama Mace Cikin Masu Kwacen Baburan Adaidaita Sahu A Kano

Rundunar yan sandan jihar Kano ta samu nasarar cafke wasu mutane 4 wadanda ake zargi da aikata laifukan kwacen baburan adaidaita sahu, cikinsu harda wata mace yar asalin jihar Bauchi. Mukaddashin kakakin rundunar yan sandan jihar Kano, DSP Hussaini Abudullahi , ne ya bayyana hakan ta cikin wata sanarwa da ya raba wa manema labarai […]

Read more

An Yankewa Masu Satar Yara A Kano Hukuncin Shekaru 120

Wata Babbar Kotu a Jihar Kano, ta yanke wa wasu mutum shida hukuncin zaman gidan yari na tsawon shekaru 120, bisa samun su da laifin satar yara da kuma sayar da su. Mutanen da aka yanke wa hukuncin sun haɗa da Mercy Paul, Ebere Ogbono, Emmanuel Igwe, Loise Duru, Monica Oracha, da Chinelo Ifedigwe. An […]

Read more

Gwamnatin Kano Ta Yi Tir Da Kisan Matasa Biyu A Benue

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya yi kakkausar suka tare da yin Allah-wadarai da kisan gillar da aka yi wa wasu matasa biyu ‘yan jihar a garin Makurɗi, babban birnin jihar Benue. A wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sunusi Bature Dawakin Tofa ya fitar, ya ce, a jiya Litinin ne da […]

Read more

Yan Sanda Sun Gano Sauran Abubuwan Fashewa 7 A Kano

Rundunar yan sandan jihar Kano, ta tabbatar da rasuwar mutane 5 yayin da wasu 10 suke samun kulawar likitotci a asibitin koyarwa na Mallam Aminu kano, biyo bayan tashin wani abun fashewa , a gidan Karfe dake kan titin Eastern Bypass. Kwamishinan yan sandan jihar Kano, CP Ibrahim Adamu Bakori, ya bayyana cewa da safiyar […]

Read more

Cikin Hotuna: Halin Da Makarantar Taraunin Kudu Ke Ciki A Kano

Yayin da harkar Ilimi a Najeriya ke ci gaba da fuskantar matsaloli,  wasu makarantun gwamanati a jihar Kano sun koka kan halin da makarantunsu ke ciki. Wanna  na zuwa ne yayin da wata makarantar Sakandare dake  karamar  hukumar  Tarauni , ta bayyana fargabarta game da makomar karatun yara,  sakamakon zargin da ake yiwa wasu batagarin […]

Read more

Yan Sandan Kano Sun Kama Yan Daba 51

Rundunar ‘yansanda jihar Kano a Najeriya ta sanar da kama mutum 51 da take zargi da zama ‘yan daba a cikin wani samame da ta kwashe kwana uku tana kai wa a unguwanni daban-daban na na garuruwa cikin ƙwaryar birnin jihar. Ta kuma ce an samu makamai da miyagun ƙwayoyi daga hannun waɗanda ta kama […]

Read more