Babban Labari
Labarai
Siyasa
Za A Yi Zaben Kananan Hukumomi Ranar Asabar-Majalisar Kano
Majalisar Dokokin Jihar Kano ta ce babu fashi dangane da gudanar zaɓen ƙananan hukumomin jihar da ke tafe ranar Asabar mai zuwa.

