Yadda magoya bayan Obi da Kwankwaso suka kafa ƙungiya don samun tikitin ADC
Magoya bayan tsoffin ƴan takarar shugaban ƙasa a Najeriya Peter Obi, da kuma Rabiu Musa Kwankwaso sun kafa wata ƙungiya mai suna Obi–Kwankwaso (OK Movement) da ta soma tattaunawa domin ganin jam’iyyar ADC ta tsayar da su takarar shugaban ƙasa da mataimaki a zaɓen 2027 da ke tafe. Ƙungiyar, wadda aka kafa a Abuja a […]









