Babban Labari
Labarai
Siyasa
Legas Na Neman Yi Wa Arewa Mulkin Mallaka-Kwankwaso
‘Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP a zaben 2023 kuma jagoran tafiyar Kwankwasiyya, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, ya ce akwai shiri mai karfi na yi wa Arewacin Najeriya mulkin mallaka daga jihar Legas.

