Tag: kwankwaso

Babban Labari Siyasa

Kwankwaso ya karyata rahotan Premium Times na cewa ya goyi bayan gwamnan Kano zuwa APC

Jagoran jam’iyyar NNPP, Engr. Rabi’u Musa Kwankwaso, ya musanta wani rahoto na jaridar Premium Times da ke cewa ya goyi bayan shirin sauya sheƙar Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, zuwa jam’iyyar APC. Wannan na cikin sanarwar da mai taimaka masa kan harkokin yaɗa labarai, Hon. Saifullahi Hassan, ya fitar a ranar Talata. Sanarwar ta ce […]

Ina dab da yanke shawarar shiga gwamnatin Tinubu ~ Kwankwaso
Babban Labari Labarai

Sulhu Da Yan Ta’adda A Katsina Ne Ke Haifar Da Hare-haren Yan Bindiga A Kano- Kwankwaso

Jagoran jam’iyyar NNPP, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya ce sulhu da ƴanbindiga da wasu al’umomin jihar Katsina ke yi ne ya janyo samun hare-hare a wasu yankunan jihar Kano. Yayin da yake jawabi a wurin taron yaye ɗalibai na jami’ar skyline da ke Kano, Sanata Kwankwaso ya ce gwamnatin tarayya ce ya kamata ta yi […]

Babban Labari Labarai

Jami’ar Yusuf Maitama Sule Zata Karrama Aminu Dantata, Ahmad Bamba, Rabi’u Kwankwaso Da Wasu Fitattun Mutane

Shugaban Jami’ar Yusuf Maitama Sule ta Jihar Kano, Farfesa Mukhtar Atiku Kurawa, ya bayyana cewa jami’ar ta yanke shawarar karrama marigayi Sheikh Ahmad Bamba sakamakon gudunmawar da ya bayar wajen ci gaban jami’ar tun kafin rasuwarsa. Farfesa Kurawa ya bayyana hakan ne a wata zantawa da ya yi da manema labarai, inda ya ce wannan […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai