Gwamnatin Najeriya za ta sallami daraktocin lafiya da suka daɗe a aiki
Ma’aikatar Lafiyar Najeriya ta bayar da umarnin sallamar duka daraktocin da suka shafe shekaru takwas a muƙamansu, nan take. Wannan mataki na zuwa ne bisa ga manufofin wa’adin shekaru takwas da dokokin sabunta aikin gwamnati suka tanada, inda ake buƙatar daraktoci su yi ritaya bayan cikar wa’adin. Sanarwar da ma’aikatar ta fitar “ta umurci shugabannin […]