Nigeria

DSS ta kama waɗanda ake zargi da sace Farfesa A Nasarawa

Hukumar tsaro ta farin kaya ta Najeriya, DSS, ta ceto shugaban sashin tsangayar Noma ta Jami’ar jihar Nasarawa da ke Keffi, Farfesa Samuel Okunsebor, bayan da wasu yan bindiga sun yi garkuwa da shi. Rahotanni sun ce an sace Farfesan ne ranar Laraba a tsakanin ƙananan hukumomin Lafia da Nasarawa Eggon dake Jihar. Jami’an DSS […]

Read more

Buhari ya bar Najeriya cikin kyakkawan yanayi — Hadi Sirika

Tsohon Ministan Sufurin Jiragen Sama, Sanata Hadi Sirika, ya ce tsohon Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari ya bar Najeriya cikin kyakkyawan yanayi la’akari da cewa gwamnatinsa ta samu nasarori a fannoni da dama. Da yake magana a wata hira da gidan talabijin na ARISE, Sirika ya ce gwamnatin Buhari ta inganta tattalin arziki, ta rage matsalolin […]

Read more

Ban taɓa haɗuwa da Adeyemi ba — Gbajabiamila

Shugaban ma’aikatan fadar shugaban Najeriya, Femi Gbajabiamila, ya musanta cewa ya taɓa haɗuwa ko yin wata mu’amala da Adeniyi Adeyemi, wanda ya bayyana kansa a matsayin Darakta Janar na hukumar PFIPC. Adeyemi wanda gwamnatin tarayyar ƙasar ta ce ya naɗa kansa a matsayin shugaban majalisar bai wa shugaban shawara kan tattalin arziki da zuba jari […]

Read more