Tag: NNPP

Ina dab da yanke shawarar shiga gwamnatin Tinubu ~ Kwankwaso
Babban Labari Labarai

Sulhu Da Yan Ta’adda A Katsina Ne Ke Haifar Da Hare-haren Yan Bindiga A Kano- Kwankwaso

Jagoran jam’iyyar NNPP, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya ce sulhu da ƴanbindiga da wasu al’umomin jihar Katsina ke yi ne ya janyo samun hare-hare a wasu yankunan jihar Kano. Yayin da yake jawabi a wurin taron yaye ɗalibai na jami’ar skyline da ke Kano, Sanata Kwankwaso ya ce gwamnatin tarayya ce ya kamata ta yi […]

Babban Labari Labarai

Wasu Yan Majalissar Wakilai Shida Sun Koma APC

Yanmajalisar wakilan Najeriya shida daga jihohin Enugu da Filato sun koma jam’iyyar APC mai mulki daga jam’iyyun adawa. Matakin nasu ya sa jam’iyyar ta Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ta samu rinjayen kashi biyu cikin uku a majalisar mai mambobi 360. Biyar daga cikin ‘yanmajalisar na PDP ne daga jihar Enugua kudancin ƙasar, da kuma ɗaya […]

Babban Labari Labarai

Zaben Cike Gurbi: Jam’iyun Siyasa Sun Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Zaman Lafiya A Kano

Rundunar yan sandan sandan jihar Kano, ta gudanar da taron tattaunawa da masu ruwa da tsaki na jam’iyun siyasa, gabanin zabukan cike gurbi, da za a gudanar a kananan hukumomin, Ghari/Tsanyawa da kuma Bagwai/ Shanono, a majalissar dokokin jihar. Kwamishinan yan sandan jihar Kano, CP Ibrahim Adamu Bakori , ne ya jagoranci zaman tattaunawar da […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai