Sojojin Sun Kwace Ikon Fadar Shugaban Kasar Sudan
Rundunar Sojin Sudan ta bayyana cewa ta sake ƙwace iko da fadar shugaban ƙasar da ke Khartoum a ranar Juma’a bayan gwabza yaƙi da rundunar RSF.
Rundunar Sojin Sudan ta bayyana cewa ta sake ƙwace iko da fadar shugaban ƙasar da ke Khartoum a ranar Juma’a bayan gwabza yaƙi da rundunar RSF.
Rundunar Sojin Ƙasa ta Najeriya ta bakin Babban Jami’in Ayyukanta Manjo-Janar Emeka Onumajuru, ta bayyana cewa saura kiris su gama da jagoran ’yan ta’addan da ya addabi yankin Arewa maso Yamma Kacalla Bello Turji.
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma Shugaban Jam’iyyar APC na Ƙasa, Dokta Abdullahi Umar Ganduje, ya ce dole sojoji su mamaye dazuka domin kawo ƙarshen ’yan bindiga a Najeriya.
A ranar Alhamis ɗin da ta gabata ne rundunar sojin Najeriya ta yi wa manyan hafsoshinta 656 ritaya, wadanda suka shafe shekaru 35 a bakin aiki
Dakarun Rundunar Sojin Najeriya ta ‘Operation Fansan Yamma’ sun tarwatsa sansanoni 22 na ‘yan ta’addan Lakurawa a jihar Sakkwato.
Hedikwatar tsaron Najeriya ta ce sojoji sun hallaka jimillar ‘yan ta’adda 8,034, sun kama wasu da ake zargi 11,623 yayin da kuma suka kuɓutar da mutane 6,376 da aka yi garkuwa da su daga watan Janairu zuwa Disamba 2024.
Al’ummar yankin ƙaramar hukumar Giwa dake Jihar Kaduna na zargin jiragen sojin saman Najeriya da jefa musu bom a masallaci da kuma kasuwa wanda hakan ya yi sanadiyyar mutuwar mutane 23. Sai dai a nata ɓangaren rundunar sojin sama ta Najeriya ta musanta wannan zargi, ta kuma bayyana cewa harin da ta kai ya tafi […]
‘Yan ta’adda sun jima suna addabar yankuna da dama a jihar Katsina, duk da irin ƙoƙarin da gwamnatoci ke iƙirarin yi.
Gwamnan jihar Kogi Yahya Bello ya musanta labarin da ake yaɗawa cewa ya tsallake rijiya da baya, bayan da wasu ɓata gari suka kai masa hari da nufin daukar ransa.