SOKOTO

EFCC Ta Saki Tambuwal

Tsohon Gwamnan Sakkwato, Aminu Waziri Tambuwal, ya shaki iskar ’yanci bayan sakinsa da Hukumar EFCC mai yaki da masu yi wa tattalin arzikin Nijeriya ta’annati ta yi a yammacin wannan Talatar. Sojojin Sama Sun Yi Wa Yan Bindiga 400 Luguden Wuta A Zamfara An gurfanar Da Waɗanda Ake Zargi Da Harin Cocin Owo A jiya […]

Read more

Mutane 7 Sun Rasu A Hatsarin Kwale-kwale A Sokoto

Wasu mutum bakwai sun rasa ransu sakamakon hatsarin kwale-kwale lokacin da suke tafiya daga kauyen Gidan Husaini zuwa Gwargawu na karamar hukumar Shagari a jihar Sakkwato ranar Litinin. Rahotanni sun ce lamarin ya faru ne a lokacin da mamatan ke tafiya a wani kogi, lamarin da ya jefa mutanen yankin cikin jimami da alhini. Ba […]

Read more

Mutanen Da AmbaAliyar Ruwa Ta Kashe A Neja Sun Kai 110

Alkaluman waɗanda ambaliyar ruwa ta kashe a jihar Neja ya kai mutum 110, a cewar hukumar ba da agajin gaggawa na jihar. Masu aikin ceto sun ce sun gano gawawwaki da dama. Jami’ai a yankin Mokwa wurin da lamarin ya faru, sun yi gargaɗin cewa ƙarin mutane na cikin barazana a birnin. An shafe tsawon […]

Read more

Ma’aikatar Lafiya Ta Tarayya Ta Kaddamar Da Aiyukan Karfafa Asibitin Kware Na Sokoto

Ma’aikatar Lafiya da Ayyukan Zamantakewa ta Tarayya ta ƙaddamar da manyan ayyukan gine-gine guda 16 a Asibitin Neuropsychiatric na Tarayya da ke Kware, Jihar Sokoto. Wannan yana cikin shirye-shiryen inganta manyan cibiyoyin kiwon lafiya a ƙarƙashin shirin “Renewed Hope” na Shugaba Bola Ahmed Tinubu. A wajen bikin ƙaddamarwa Ministan Jiha na Lafiya, Dokta Iziaq Adekunle […]

Read more

Turji Ya Kusa Komawa Ga Mahallici — Sojoji

A ranar Alhamis ɗin nan ne rundunar sojin Nijeriya ta ce ana cigaba da farautar  ƙasurgumin ɗanbindiga, Kachalla Bello Turji wanda sojojin ƙasar suka daɗe suna nema sun ce ya kusa komawa ga mahalicci. Rundunar ta bayyana cewa kuma kwanakinsa sun kusa ƙarewa. Ta kuma yi watsi da iƙirarin da ake na cewa sojoji sun […]

Read more