An Gurfanar Da Mutane 29 A Gaban Kotu Bisa Zargi Kashe DPO A Kano
Rundunar yan sandan jihar Kano, ta gurfanar da mutane 29 a gaban kotun majistiri mai 20 dake zaman ta, a rukunin Kotunan Noman Sland bisa zargin su da aikata laifukan dabam-daban ciki harda zargin kashe Bature yan sandan ƙaramar hukumar Rano CSP Baba Ali. Lauyar gwamnatin jihar Kano, Barista Saima Garba, ta roki kotun ta […]









