Ƴan bindiga sun yi garkuwa da dattijan da suka je neman sulhu a Zamfara
Ƴan bindiga sun riƙe dattijan wani ƙauye a ƙaramar hukumar Maradun da ke jihar Zamfara bayan sun yi yunƙurin yin sulhu sanadiyyar rashin tsaron da ke addabar yankin. Lamarin ya faru ne a ƙauyen mai suna Magamin Diddi wanda rahotanni suka ce yana a kusa da ɗaya daga cikin dazukan da ƴan fashin daji ke […]










