Ƴan Bindiga Sun Sace Kansiloli Biyu da Limami A Rumfar Shayi A Zamfara
A daren Larabar da ta gabata ne wasu ‘yan bindiga suka kai hari ƙauyen Tsauni da ke karamar hukumar Gusau, jihar Zamfara, inda suka yi garkuwa da kansiloli biyu da wani Limami.
A daren Larabar da ta gabata ne wasu ‘yan bindiga suka kai hari ƙauyen Tsauni da ke karamar hukumar Gusau, jihar Zamfara, inda suka yi garkuwa da kansiloli biyu da wani Limami.
A Najeriya, ana can ana ci gaba da gudanar da aikin ceto a wani wurin hakar ma’adinai da ya rufta da mutane da dama, a kauyen Kadauri na yankin karamar hukumar Maru ta jihar Zamfara. Zuwa yanzu dai an ciro gawarwakin mutum goma, wasu hudu zuwa biyar kuma suka tsira da munanan raunuka. Alhaji Bello […]
Aƙalla mutum biyar ne suka rasu lokacin da ’yan bindiga suka kai hari wani Masallaci, yayin da ake tsaka da sallar Asuba a garin Yandoto da ke Ƙaramar Hukumar Tsafe a Jihar Zamfara. Shaidu sun ce maharan sun kutsa cikin Masallacin inda suka fara harbi ba tare da ƙaƙƙautawa ba, inda suka kashe mutum biyar […]
Rahotanni na nuna cewa cutar kwalara ta barke a wasu kananan hukumomin jihar Zamfara inda zuwa yanzu ta hallaka aƙalla mutum bakwai a ƙananan hukumomin Gumi da Bukkuyum. Hukumomin sun ce kusan mutum 200 cutar ta kwantar a asibitin kananan hukumomin biyu, tare da gargadin cewa adadin na iya karuwa. Hon Sulaiman Abubakar Gumi wanda […]
Jam’iyyar PDP ta Najeriya ta ce babu gudu ba ja da baya kan shirye-shiryenta na gudanar da babban taronta wanda aka shirya yi a ranar 15 ga watan Nuwamban shekarar nan ta 2025 a jihar Oyo da ke kudancin Najeriya. PDP ta bayyana haka ne a wata sanarwa da ƙungiyar gwamnoninta ta fitar bayan taron […]
Gwamnonin jam’iyyar PDP a Najeriya na gudanar da wani taro a jihar Zamfara domin tattaunawa kan yunƙurinsu na “ɗaukar matakai masu muhimmanci”. Taron zai fara ne daga yau Juma’a bayan hallarar gwamnonin, inda ake sa ran tattaunawa kan muhimman batutuwa a gobe Asabar. A cikin sanarwa da mai magana da yawun gwamnan jihar Zamfara Dauda […]
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta sake sanya ranar 21 ga watan Augustan 2025, don sake gudanar da zaben cike gurbi na dan majalissar jiha, a kwatinan zabe guda biyar da bai kammalu ba, a karamar hukumar Kaura Namoda dake jihar Zamfara. Kwamishinan zaben jihar, Dakta Mahmud Isah, ne ya bayyana hakan […]
Rundunar sojin saman Nijeriya ta bayyana cewa, harin da ta kai ta sama a karkashin rundunar ‘Operation Fansar Yamma’, a ranar Lahadi 10 ga watan Agusta, 2025, ta yi luguden wuta kan taron ‘yan bindiga 400 a lokacin da suke shirin kai hare-hare kan al’ummomi manoma a jihar Zamfara. Kakakin sojojin, Air Cdre Ehimen Ejodame, […]
Ƙaramin ministan tsaro a Najeriya, Bello Matawalle ya ce suna bai wa manoma tabbacin samun isasshen tsaro da zai basu damar komawa gonakinsu gabanin daminar bana domin bunkasa harkokin noma
A ranar Alhamis ɗin nan ne rundunar sojin Nijeriya ta ce ana cigaba da farautar ƙasurgumin ɗanbindiga, Kachalla Bello Turji wanda sojojin ƙasar suka daɗe suna nema sun ce ya kusa komawa ga mahalicci. Rundunar ta bayyana cewa kuma kwanakinsa sun kusa ƙarewa. Ta kuma yi watsi da iƙirarin da ake na cewa sojoji sun […]