Ruwa Ya Yi Gyara A Bunkure
Rahotanni daga Karamar Hukumar Bunkure a Jihar Kano na cewa mamakon ruwan sama mai karfin gaske da iska sun janyo rushewar gidaje a garin Dogon Jeji.
Rahotanni daga Karamar Hukumar Bunkure a Jihar Kano na cewa mamakon ruwan sama mai karfin gaske da iska sun janyo rushewar gidaje a garin Dogon Jeji.
Hukumar da ke lura da yanayi a Najeriya NiMet ta yi hasashen cewa za a samu fari mai tsananin gaske a jihohi tara na Arewacin Najeriya a daminar bana.
Gabanin bikin Ranar Dimokuradiyya a Najeriya , kungiyar #TakeItBackMovement ta ce za ta gudanar da zanga-zangar adawa da yunwa, muguwar gwamnati da rayuwa mai tsanani a ranar Alhamis.
Gwamnatin Jihar Kano ta kaddamar da wani kwamitin bincike na musamman da zai duba gobarar da ta tashi a kasuwar wayoyin salula ta GSM da ke Farm Centre, a birnin Kano. Sakataren Gwamnatin Jihar, Alhaji Umar Farouk Ibrahim ne ya jagoranci kaddamarwar a madadin Gwamnan Kano, inda ya ce kwamitin zai binciki musabbabin gobarar da […]
Hukumomin tsaro a jihar Kano, sun kama wani mutum da ake zargi da yiwa matarsa kisan gilla ta hanyar yin amfani da Wuka ya daba mata a sassan jikinta. Wasu shaidun gani da ido da suka bukaci asakaya sunansu, sun bayyana cewa wanda ake zargin, ya dade yana shan kayan maye, har sai da matarsa […]
Tsohon Kwamishinan ’yan sandan Najeriya a Jihar Kano CP Muhammad Wakili mai ritaya (Singham) ya ce samar wa matasa aiki zai iya magance balahirar ƙwacen waya.
A wani bangare na kokarin tabbatar da tsafta da kuma da’a yayin bukukuwan Sallah Babba a jihar Kano, Hukumar Tace Fina-Finai da Dab’i ta Jihar Kano karkashin jagorancin Shugaban Hukumar Abba El-Mustapha, ta bayyana jin dadinta bisa yadda Dakunan Taro da gidajen wasannin a Kano suke bin dokokin ta, a yayin Bikin Babbar Sallah. Kwamitin […]
Akalla mutane bakwai ne aka kashe ciki har da wata mace daya a wasu hare-hare da aka kai a wasu kauyukan kananan hukumomin Bassa da Mangu a jihar Filato.
Uwargidan tsohon shugaban Nijeriya, Maryam Abacha ta musanta zarge-zargen da ake yi wa mijinta na wawure maƙudan kuɗaɗen ƙasar a lokacin da yake kan karagar mulki. A wata hira da aka yi da ita a kafar talabijin ta TVC a yayin cika shekara 27 da rasuwar Abacha, Maryam ta nanata cewa bai sace kuɗaɗen […]
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta tabbatar da mutuwar matashin da ake zargi da halaka wani jami’in soja ta hanyar daba masa wuka bayan ya kwace wayarsa. Kakakin rundunar yan sandan jihar Kaduna, DSP Mansur Hassan, ne ya tabbatarwa da abokin aikin mu Mujahid Wada, a zantawar da suka yi ta wayar tarho da […]