Tinubu Ya Sanya Dokar Ta-baci A Jihar Ribas

Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya dakatar da Gwamna da mataimakinsa da daukacin ’yan Majalisar Dokokin Jihar Ribas, tare da ayyana dokar ta-baci a Jihar. Tinubu ya kuma ayyana Navy Vice Marshal Ibok-Ete Ekwe Iba a matsayin Gwamnan Rikon Jihar Ribas, a yayin jawabinsa ga ’yan Najeriya game da harin da aka kai wa bututun […]

Read more

Wike Ya Kwace Filin Sakatariyar PDP A Abuja

  Ministan birnin tarayya Abuja Nyesom Wike, ya kwace filin sabuwar sakatariyar jam’iyyar PDP ta kasa dake birnin tarayya Abuja sakamakon rashin biyan haraji na shekaru 20. Bayanin hakan na cikin wata wasikar da hukumar kula da ƙasa ta birnin tarayya Abuja ta aikewa jam’iyyar PDP, dauke da kwanan watan 13 ga watan Maris. Daraktan […]

Read more

Nijar ta fice daga ƙungiyar ƙasashe masu amfani da harshen Faransanci

Jamhuriyar ta sanar da matakin ficewa daga ƙungiyar ƙasashe masu amfani da harshen Faranshi, wato International Organisation of the Francophonie (OIF). Sanarwar da gwamnatin ƙasar ta tura wa ofisoshin jakadancinta a ƙasanshen duniya a yau Litinin 17 ga watan Maris, wadda ta samu sa hannun babban sakataren gwamnatin ƙasar, Laouali Labo, ta ce “Jamhuriyar Nijar […]

Read more