CP Ibrahim Bakori Yasha Alwashin Yaki Da Yan Daba Da Masu Kwacen Waya A Kano
Sabon kwamishinan yan sandan jihar Kano, CP Ibrahim Adamu Bakori, ya tabbatarwa da al’umma jihar cewa zai yi yaki da masu aikata laifukan fadan daba wanda yake da alaka da kwacen waya da kuma shan miyagun kwayoyi . Kwamishinan yan sandan ya bayyana hakan ne a ganawarsa ta farko da manema labarai, a wajen […]