Jami’ar Ibadan ta tabbatar da sace wata ɗaliba

Ƙungiyar dalibai (SUG) ta Jami’ar Ibadan ta tabbatar da sace wata ɗaliba yar aji uku, wato level 3, a fannin koyon ilimin shari’a yayin da ta ke dawowa daga wani taro na addini da aka gudanar a Jihar Imo. Shugaban SUG, Temidayo Adeboye ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da aka fitar a Ibadan […]

Read more

Zaɓen cike gurbi: Rundunar ƴan Sandan jihar Kano ta taƙaita zirga-zirga a Dawakin Kudu da Warawa.

Rundunar ‘Yan sandan Jihar Kano ta bayyana matakan tsaro da aka amince da su gabanin zaben cike gurbin ɗan majalisar Tarayya mai wakiltar Dawakin Kudu da Warawa wanda zai gudana ranar Asabar. Wannan na ƙunshe cikin wata sanarwa da kakakin rundunar,CSP Abdullahi Haruna Kiyawa ya fitar Yace bisa umarnin kwamishinan yan sandan jihar Kano,  CP […]

Read more

Rundunar ƴan sandan Nijeriya ta kafa kwamitin da zai nemo hanyoyin da jami’anta za su mallaki gidaje.

Rundunar ƴan sandan Nijeriya ta ƙirƙiro wani kwamiti da zai  fito da hanyoyin da kowanne jami’in ɗan sanda zai mallaki muhalli ba tare da yasha wahala ba. Muƙaddashin babban sufeton ƴan sanda Najeriya, DIG Sulaiman Muhammed Abdul, ne ya bayyana hakan lokacin da yake tattaunawa da dakarun ƴan sandan jihar Kano, a madadin shugaban ƴan […]

Read more

Gwamnatin Katsina ta haramta sana’ar POS da cajin waya

Gwamnatin Katsina ta haramta gudanar da sana’ar cirar kuɗi ta PoS da cajin waya da kuma haya da babur a yankin Ƙaramar Hukumar Matazu da Musawa ta Jihar nan take. Sabuwar dokar zartarwar da Gwamna Dikko Raɗɗa ya sanya hannu ta kuma haramta sayarwa da jigilar man fetur a cikin jarkoki a fadin jihar nan […]

Read more