Ƴan bindiga sun sace basarake da matarsa a jihar Kwara

Wasu da ake zargin yan bindiga sun kai farmaki fadar wani basarake, tare da sace shi da matarsa a ƙauyen Olayinka, da ke ƙaramar hukumar Ifelodun a Jihar Kwara. Rahoton ya nuna cewa maharan sun kai farmaki fadar Oba Salman Aweda da misalin ƙarfe 1:40 na dare ranar Asabar, inda suka rika harbi sama domin […]

Read more

‘Iran ta buɗe wa wani jirgi wuta a mashigar Hormuz

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen ruwa ta Birtaniya (UKMTO) ta ce dakarun juyin juya halin Iran sun buɗe wa wani jirgin dako wuta a mashigar Hormuz. Lamarin ya faru ne kimanin mil 23 daga arewa maso gabashin Oman. UKMTO ta ce ma’aikatan jirgin sun samu kuɓuta daga harin. A wani labarin na daban, wasu jiragen […]

Read more

Ƙungiyoyin PDP 293 sun koma APC a Yobe

A wani gagarumin sauyin siyasa a Jihar Yobe, ƙungiyoyi 293 na Jam’iyyar PDP sun sauya sheƙa zuwa APC a Ƙaramar Hukumar Potiskum.   Sauyin sheƙar wanda shi ne mafi girma a yankin a ’yan kwanakin nan ya samu jagorancin Shugaban PDP na Ƙaramar Hukumar Potiskum, Alhaji Audu Hamisu, wanda aka fi sani da Soja Boy. Masu […]

Read more