An samu ɓarkewar cutar kwalara a jihar Ogun
Majiyarmu ta rawaito mana cewa wannan annoba ta kuma yaɗu zuwa Arewaci da Kudancin ƙananan hukumomin Abeokuta da ke babban birnin.
Majiyarmu ta rawaito mana cewa wannan annoba ta kuma yaɗu zuwa Arewaci da Kudancin ƙananan hukumomin Abeokuta da ke babban birnin.
Gwamnatin Kano ta raba kayan koyo da koyarwa ga makarantun firamare da sakandire dake fadin jihar nan. Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya ce samar da kayayyakin zai taimaka kwarai ga makarantun jihar nan domin farfaɗo da su. Kasancewar Inganta ilimi ne abin da Gwamnatinsa ta sa a gaba.
Shugabannin Ƙungiyar Kano Leads – Da Ruwana – sun kawo ziya gidan rediyon nan da talabijin na Muhasa a yau Litinin, inda suka zo da buƙatun haɗa gwiwa a gudu tare a tsira tare.
Wata likita ta koka kan karancin zuwa duba lafiyar idanu a Najeriya
An horas da lauyoyi kan shari’ar kasuwanci a Kano
An shawarci gwamnatin tarayya ta sanya haraji kan kadarori
CBN ya janye dokar canjin dala kan shinkafa da wasu kayyaki 42
Kaduna: Gwamnati ta gargaɗi masu shirin sayar da kayan tallafin da ta raba
Wata Hukumar Ƙungiyar Tarayyar Turai Za Ta Fara Shirin inganta rayuwar almajirai