Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Shettima ya tafi Angola domin wakiltar Tinubu a taron AU

An murƙushe yunƙurin sojoji na yin bore a Nijar – Gwamnati

Gwamnatin Kwara ta haɗa mutum 146 da aka sace a Woro da iyalansu

An Fara Zanga-zangar Goyon Bayan Shugaba Tinubu A Kano

Muhammad Auwal SuleimanAugust 1, 20240

Magoya bayan shugaba Tinubu sun yi taro a Fadar Sarkin Kano da ke Nasarawa, gidan da sarki Aminu Ado ke zaune.

Read more

Hotunan Yadda Aka Wayi Gari A Birnin Kano

Muhammad Auwal SuleimanAugust 1, 20240

An wayi gari a yanayi na zanga-zanga a kwaryar birinin Kano. Ga wasu hotuna na halin da ake ciki.

Read more

Zanga-zanga Ce Yaren Da Gwamnati Ke Ji- Dalung

Muhammad Auwal SuleimanAugust 1, 20240

Dan gwagwarmaya kuma tsohon ministan matasa da wasanni, Barista Solomon Dalung ya bayyana cewa za su fara zanga-zanga a yau Alhamis saboda su nuna fushinsu kan yadda ake tafiyar da lamurra a Najeriya.

Read more

An Buƙaci Matasa Su Kai Zuciya Nesa

Muhammad Auwal SuleimanJuly 31, 20240

Basaraken ya ce, yana ganin matasa basa samun abin da ya kamata, na daga kayan more rayuwa, hakan yasa suke son nuna bacin ransu.

Read more

Shahararriyar Mawakiya Onyeka Onwenu Ta Mutu Bayan Ta Yi Wasa

Muhammad Auwal SuleimanJuly 31, 20240

An tabbatar da mutuwar mawakiya Onyeka Onwenu a wani asibiti da ke unguwar Victoria Island a birnin Legas bayan ta yi wasa a wurin bikin zagayowar ranar haihuwar Misis Stella Okoli a birnin Legas

Read more

Isra’ila Ta Halaka Shugaban Hamas Ismail Haniyeh

Muhammad Auwal SuleimanJuly 31, 20240

Isra’ila ta halaka shugaban Kungiyar Hamas Ismail Haniyeh mai shekara 62 a gidansa da ke Tehran

Read more

An kafa kwamiti Kan Sabon Mafi ƙarancin Albashi A Kano

Muhammad Auwal SuleimanJuly 31, 20240

Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ne na farka da ya kafa irin wannan kwamiti kan sabon mafi ƙarancin albashi

Read more

Tinubu Ya Karya Farashin Shinkafa

Muhammad Auwal SuleimanJuly 30, 20240

Gwamnatin Najeriya ta ce ta tanadi wani adadi mai yawa na manyan buhunan shinkafar da za a sayar a sassan kasar da nufin samar da sauki ga jama’ar ta.

Read more

Majalisa Za Ta Yi Zaman Gaggawa Saboda Zanga-zanga

Muhammad Auwal SuleimanJuly 29, 20240

Majalisar wakilan Najeriya za ta yi zaman gaggawa ranar Laraba, 31 ga Yuli, 2024 domin shawo kan masu zanga-zanga.

Read more

APC Ta Zargi Masu Zanga-zanga Da Niyyar Kifar Da Gwamnatin Tinubu

Muhammad Auwal SuleimanJuly 29, 20240

Shugabannin jam’iyyar APC a jihohi 36 na Najeriya da kuma babban birnin tarayya Abuja, sun ce ba za su naɗe hannu suna gani a kifar da gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu da sunan zanga-zanga ba. Da yake yi wa manema labarai jawabi a sakatariyar jam’iyyar APC ta kasa a ranar Litinin a Abuja, shugaban jamiyyar […]

Read more

Posts navigation

1 … 202 … 295
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama