Kotun da ke sauraron karar tsohon gwamnan CBN ta bayar da belinsa bisa wasu sharuda
Kotun Ta ce Ya zama Wajibi ya Ajiye Kudi naira Miliyan 20 Da kuma Mutum Guda Da zai tsaya masa Wanda Kuma shi ne zai Biya wancan Kudi.
Kotun Ta ce Ya zama Wajibi ya Ajiye Kudi naira Miliyan 20 Da kuma Mutum Guda Da zai tsaya masa Wanda Kuma shi ne zai Biya wancan Kudi.
TATTAUNAWA DA SHUGABAN HUKUMAR SHIGE DA FICE RESHEN JIHAR KANO
Sama da kasashe da kungiyoyin kasa da kasa 20 ne suka amince su kaddamar da wani tsari wanda ake kira “Rome Process” domin dakile ci-rani ba bisa ka’ida ba da safarar bil adama.
Wasu dauke da muggan makamai da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun kai hari zuwa gidan tsohon ministan yada labarai, Labaran Maku da ke yankin Ola a karamar hukumar Akwanga da ke jihar Nasarawa.
An kuma gano mutane 68 da ake zargin sun kamu da cutar a faɗin jihar zuwa ranar Lahadi, kamar yadda gwamnatin jihar ta Kaduna ta tabbatar.
Hukumar Gidan Radio da Talabijin na Muhasa ta kara kaimi wajen soma gabatar da shirye-shiryenta na talabijin wanda a yanzu haka aka fara gwaji akan dikodar Startimes a lamba 17
Wasu manyan kungiyoyi biyu sun yi kira ga majalisar dokokin kasar nan da ta janye shirin yin amfani da sama da dala miliyan 56 don siya wa ‘yan majalisar dokokin da wasu jami’ai motocin alfarma guda 465 masu kariyar harsashi.
Akalla mutane 80,000 ne suka rasa matsugunansu a cikin watanni uku sakamakon rikicin kabilanci da ya barke a jihar Filato da ke arewa maso tsakiyar Najeriya, kamar yadda wani jami’in yankin ya ce
Rundunar Sojin Nijeriya ta sake aika karin sojoji zuwa Jihar Filato da ke yankin tsakiyar kasar, don kwantar da tarzoma a yankunan.
Gwamnatin Najeriya ta umarci babban bankin kasar CBN da ya gaggauta sakin tan miliyan 500 na masarar da ya saya daga hannun manoma domin amfanin jama’a, sakamakon tsada da kuma karancin abincin da ake fuskanta a sassan kasar.