Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Fursunoni 9 sun haddace Alƙur’ani a gidan yari a Kano 

An harbe ɗan bindiga a rukunin gidajen sojoji a Abuja

Abba kaɗai ke da takarar kai-tsaye a Kano —APC

Majalisar Jihar Neja Ta 10 Ta Gayyaci Hukumomin Tsaron a Zamanta Na Farko

Muhammad Auwal SuleimanJune 14, 20230

Sabuwar Majalisar Dokokin jihar Neja ta 10 ta gayyaci shugabannin hukumomin tsaro a jihar domin jin bahasi daga wajensu akan matsalar rashin tsaron da ke kara kamari a jihar.

Read more

Rikicin Shugabanci Ya Tilasta Dakatar da Rantsar da ‘Yan Majalisar Jihar Jigawa

Muhammad Auwal SuleimanJune 14, 20230

Rashin samun daidaito game da wanda zai jagoranci majalisar jihar Jigawa karo na takwas, ya haifar da tsaiko wajen rantsar da sabbin ‘yan majalisar a jiya Talata.

Read more

Hadarin Jirgin Ruwa: Shugaban Najariya Ya Ba da Umarnin Kai Kayan Agaji Jihar Kwara

Muhammad Auwal SuleimanJune 14, 20230

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ba da umarnin kai kayan agaji da taimakon da ya wajaba nan take ga mutanen da suka kuɓuta da kuma dangi da iyalan waɗanda suka mutu a hatsarin jirgin ruwan Kwara.

Read more

Masarautar Zazzau ta bayyana dalilin jingine bikin hawan daba ta babbar Sallar bana

Muhammad Auwal SuleimanJune 13, 20230

Ya ce matakin ya zo ne bayan tafiyar da Mai martaba Sarkin Zazzau Mallam Ahmed Nuhu Bamalli ya yi zuwa kasar Saudiyya domin gudanar da aikin hajjin bana.

Read more

Shugaban Najeriya ya rattaba hannu kan dokar bashin kudin karatu ga dalibai

Muhammad Auwal SuleimanJune 13, 20230

Shugaban Najeriya ya rattaba hannu kan dokar bashin kudin karatu ga dalibai

Read more

Har yanzu ba Bola Ahmad Tinubu bai bude iyakokin kasar nan ba ~ Hukumar Kwastam

Muhammad Auwal SuleimanJune 13, 20230

Har yanzu ba Bola Ahmad Tinubu bai bude iyakokin kasar nan ba ~ Hukumar Kwastam

Read more

Hon. Tajuddeen Abbas ya lashe zaben shugaban majalisar wakilai ta 10

Muhammad Auwal SuleimanJune 13, 20230

Daga majalisar wakilan Nijeriya kuma, ɗan takarar kujerar kakakin majalisar, wanda kuma shi ne ɗan takarar da Shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu ke mara wa baya, Hon. Tajuddeen Abbas ya lashe zaben Shugaban Majalisar Wakilai ta 10 da kuri’u 353.

Read more

Sanata Godswill Akpabio ya yi nasarar zama shugaban majalisar dattijan Najeriya ta 10

Muhammad Auwal SuleimanJune 13, 20230

Sanata Godswill Akpabio ya yi nasarar zama Shugaban Majalisar Dattijan Najeriya ta goma, bayan zaɓaɓɓun ‘yan majalisar dattijai sun kaɗa ƙuri’a.

Read more

Dan majalisa Jibrin Ismail Falgore, ya zama shugaban majalisar dokoki ta jihar Kano

Muhammad Auwal SuleimanJune 13, 20230

Falgore ya yi nasarar zama shugaban majalisar ne ba hamayya bayan da dan majalisar Dala na jam’iyyar NNPP ne ya ayyana falgore a matsayin wanda yake ganin dacewarsa wajen shugabantar majalisar.

Read more

Ina dab da yanke shawarar shiga gwamnatin Tinubu ~ Kwankwaso

Muhammad Auwal SuleimanJune 10, 20230

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran jam’iyyar NNPP a Najeriya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce ya ji daɗi kan yadda Shugaban Najeriya Bola Ahmad Tinubu yake nemansa don kafa gwamnatin haɗin kan ƙasa.

Read more

Posts navigation

1 … 223 … 261
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama