Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

An harbe ɗan bindiga a rukunin gidajen sojoji a Abuja

Abba kaɗai ke da takarar kai-tsaye a Kano —APC

INEC ta mayar da sunan David Mark matsayin shugaban ADC a shafinta

NNPC Ta sanar da komawa Haƙar Man Fetur a Jihar Barno

Muhammad Auwal SuleimanMay 23, 20230

NNPC ya sanar da komawa aikin laluben da ake zaton samu a jihar Borno

Read more

Sarkin Musulmi Ya Musanta Wani Rahoto

Muhammad Auwal SuleimanMay 23, 20230

Mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III, ya karyata rahoton da wasu kafafen yada labarai suka wallafa cewa, Ya ce jami’an tsaro na guje wa ‘yan bindiga, amma suna cin zarafin mutanen

Read more

Jami’an sojin saman Najeriya sun isa birnin Turkiyya domin samun horo

Muhammad Auwal SuleimanMay 23, 20230

Jami’an sojin saman Nijeriya sun isa birnin Ankara na Turkiyya don samun horo kan amfani da wasu jiragen sama kirar Turkiyya.

Read more

Gwamnan Jihar Gombe ya zama sabon shugaban kungiyar gwamnonin Arewa

Muhammad Auwal SuleimanMay 23, 20230

Gwamnan Jihar Gombe, Inuwa Yahaya, ya zama sabon shugaban kungiyar gwamnonin jihohin Arewa

Read more

Amurka ta ayyana tawagarta da za su halaci rantsar da sabon shugaban Najeriya

Muhammad Auwal SuleimanMay 23, 20230

Shugaban Amurka Joe Biden, ya bayyana sunayen wakilan gwamnatinsa da za su haraci rantsar da sabon shugaban Najeriya mai jiran-gado, Bola Tinubu, ranar Litinin 29 ga watannan nan a Abuja.

Read more

Gwamnan Kano ya umarci muƙarrabansa su ajiye mukamansu a ranar 26 ga watan nan

Muhammad Auwal SuleimanMay 23, 20230

Gwamnan jihar kano Abdullahi Umar Ganduje, ya bayar da umarni ga dukkanin Kwamishinoni da shugabannin Ma’aikatu da hukumomin gwamnatin kano da su ajiye mukamansu nan da ranar juma’a 26 ga wannan wata.

Read more

Dangote Ya Gode Wa Buhari Bisa Karfafa Masa Guiwa Wajen Kai Wa Ga Gaci

Muhammad Auwal SuleimanMay 22, 20230

A cigaba da bikin ƙaddamar da kanfanin na Dangote, shugaban gamayyar kanfanin Dangote, Aliko Dangote, ya gode wa shugaba Buhari bisa ƙarfafa masa guiw

Read more

Bangladesh: Jirgin Farko Na Maniyyata Aikin Hajjin Bana Ya Sauka a Jidda

Muhammad Auwal SuleimanMay 22, 20230

Jirgin farko maniyyata aikin aiki hajji daga ƙasar Bangladesh hudu da kowanne jirgi ke ɗauke da adadin mutane 419 suka iso filin sauka da tashin jiragen sama na Sarki Abudul’aziz da ke Jidda a jiya Lahadi.

Read more

Abuja: An Fara Rufe Hanyoyi Domin Tabbatar da Tsaro a Ranar Rantsar da Sabon Shugaban Ƙasa

Muhammad Auwal SuleimanMay 21, 20230

Hukumomi a Abuja, babban birnin tarayyar Najeriya, sun ba da izinin rufe wasu hanyoyi da suka dangana da gine-ginen Sakatariyar Gwamnatin Tarayya da Ma’aikatar Harkokin Wajen kasar saboda faretin rantsar da sabuwar gwamnati da za a yi.

Read more

NAHCON Ta Lalubo Hanyar Samar da Rangwame Bayan Ƙarin Kudin Aikin Hajjin Bana

Muhammad Auwal SuleimanMay 21, 20230

Hukumar Kula da Aikin Hajji ta Najeriya NAHCON, ta ce ta samo mafita, dangane da batun ƙarin kudi dala 250 da aka samu na tikitin jiragen sama na aikin hajjin bana.

Read more

Posts navigation

1 … 231 … 261
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama