Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

An harbe ɗan bindiga a rukunin gidajen sojoji a Abuja

Abba kaɗai ke da takarar kai-tsaye a Kano —APC

INEC ta mayar da sunan David Mark matsayin shugaban ADC a shafinta

Gwamnan Jigawa Ya Musanta Zargin Yin Maƙarƙashiya Ga Gwamna Mai Jiran Gado

Muhammad Auwal SuleimanMay 21, 20230

Gwamnan Jihar Jigawa mai barin gado, Muhammad Badaru Abubakar ya musanta zargin da ake yi masa na yi wa gwamna mai jiran gado, Malam Umar Namadi, maƙarƙashiya.

Read more

Wata Ƙungiya Ta Ja Kunnen Masu Tsoma Baki Kan Hukuncin Shari’ar Abduljabbar

Muhammad Auwal SuleimanMay 21, 20230

kungiyar daliban ashabul kahfi warraqem ta yi gargadi ga duk wanda yake tsoma baki a shari’ar da ake gudanarwa ta malamin nan shaik abdulljabbar nasir kabara da su guji yin haka.

Read more

Gwamnan Kano Ya Gana da Zababben Shugaban Kasa Tinubu a Abuja

Muhammad Auwal SuleimanMay 21, 20230

Shugaban kasa mai jiran gado, Asiwaju Bola Ahmad Tinubu, ya gana da Gwamnan Jihar Kano mai barin gado, Abdullahi Umar Ganduje a gidansa na Defense House da ke Abuja.

Read more

Rashin Tsaro da Aka Samu a 2010 Zuwa 2015 Ya Fi Damuna – Goodluck Jonathan

Muhammad Auwal SuleimanMay 21, 20230

Tsohon shugaban Najeriya, Goodluck Jonathan ya ce rashin tsaro da Najeriya ta yi fama da shi lokacin mulkinsa, daga 2010 zuwa 2015 shi ne abin da ya fi tayar masa da hankali a tsawon shugabancinsa.

Read more

Aisha Buhari Ta Ce Babu Shugaban Ƙasa da Zai Sake Fita Neman Magani

Muhammad Auwal SuleimanMay 20, 20230

Uwar gidan shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, Hajiya Aisha Buhari, ta ce, daga yanzu babu buƙatar wani shugaban Najeriya ya fita ƙasar waje domin duba lafiyarsu.

Read more

Kano: Kwamishinan Shari’a Ya Tabbatar da Takardar Tuhumar Alhassan Ado Doguwa

Muhammad Auwal SuleimanMay 20, 20230

Antoni Janar kuma kwamishinan shari’a na jihar Kano, Musa Abdullahi Lawan, ya tabbatar da cewa rundunar ƴan sandan jihar ta gabatar da rahoton ta ga ma’aikatar shari’a kan zargin kisan da ake yi wa, Alhassan Doguwa, shugaban masu rinjaye na majalisar wakilai.

Read more

Kano: Ƴan Sanda Sun Kama Matar da Ta Caka Wa Wata Yarinya Wuƙa a Ciki

Muhammad Auwal SuleimanMay 20, 20230

Rundunar ƴan sandan jihar Kano, ta ce, ta cafke wata mata mai shekara 35 da ake zargi da soka wa wata ƙaramar yarinya wuƙa a cikinta, a yankin ƙaramar hukumar Kumbotso.

Read more

Amurka Ta Amince Kasashen Turai Su Bai Wa Ukraine Wani Jirgin Yaƙi

Muhammad Auwal SuleimanMay 20, 20230

Mai bai wa shugaban Amurka shawara kan tsaro, Jake Sullivan, ya ce Shugaba Joe Biden ya faɗa wa taron ƙasashen  mafiya girman tattalin arziki a duniya da akafi sani da  G7 game da matakin yayin taron da suke gudanarwa a Japan yanzu haka.

Read more

Sarkin Kano Ya Ja Hankalin Tinubu da Ya Kafa Ma’aikatar Addinai

Muhammad Auwal SuleimanMay 20, 20230

Mai martaba Sarkin Kano, Aminu Ado Bayero ya yi kira ga Asiwaju Bola Tinubu a matsayinsa na zababbe kuma shugaba mai jiran gado da ya kafa ma’aikata da za ta rika kula da harkokin addini a kasa.

Read more

‘Yan Majalisar Tarayya Sun Amince Wa Buhari Karɓo Bashin Dala Miliyan 800

Muhammad Auwal SuleimanMay 20, 20230

Mamban kwamitin kula da karɓo bashi a majaliaar wakilai, Abubakar Yunusa Ahmad ne ya bayya na hakan a jiya Jumu’a a hirarsa da manema labarai.

Read more

Posts navigation

1 … 232 … 261
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama