Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

NDLEA reshen jihar Kano ta ƙone haramtattun ƙwayoyi kilo dubu 12.

Sojojin Najeriya sun ceto ɗalibai da malamai 10 da aka sace a Borno

An kama wasu mutum 7 da ake zargin ƙusoshin Boko-Haram ne a filin jirgin Katsina

BIDIYO: FALALAR GOMAN FARKO NA WATAN ZULHIJJA

Muhammad Auwal SuleimanJune 26, 20230

Falalar goman farko na watan Zulhijja

Read more

Wani Matashi Dan Kasar Pakistan Ya Je Saudiyya a Kafa Domin Gudanar da Aikin Hajjin Bana

Muhammad Auwal SuleimanJune 26, 20230

Wani matashi mai suna Osman Arshaas ɗan ƙasar Pakistan ya yi tafiyar kilomita 4000 domin gudanar da aikin Hajjin bana.

Ya fara tafiyar ne daga Pakistanya, inda ya wuce Iran zuwa Hadaddiyar Daular Larabawa kafin ya isa Saudiyya.

Read more

An ayyana harshen Hausa cikin harsunan da za a fassara hudubar ranar Arafat

Muhammad Auwal SuleimanJune 26, 20230

Mahukunta Masallatan Alfarma na kasar Saudiyya, sun sanya Hausa a cikin jerin harsuna 20 da za a yi amfani da su wajen fassara hudubar ranar Arafa ta bana. Daidai lokacin da mahajjata a sassan duniya suka fara aikin sauke farali na bana a kasar mai tsarki.

Read more

Jirgin karshe na maniyyata aikin hajjin bana daga kasar Nijar ya sauka a kasar saudiyya

Muhammad Auwal SuleimanJune 26, 20230

Dan gane da aikin Hajjin bana dai, rahotonnin daga Jamhuriyar Nijar na tabbatar da cewa Jirgin ƙarshe na maniyyatan kasar ya isa ƙasa mai tsarki wato Saudiyya.

Read more

Wasu tsuntsaye masu Jan baki sun afkawa gonakin noman shinkafa a jihar Kebbi

Muhammad Auwal SuleimanJune 26, 20230

Mutum bai isa ya zauna a gida ba, in ba haka ba kuma za su lalata gonarsa baki ɗayanta,” Wani manomin min ma ya ce ya shafe shekara 20 yana noman shinkafa amma bai taɓa ganin irin wannan bala’i ba.

Read more

Gwamnatin Najeriya ta sake kwaso ‘yan Kasarta 126 daga kasar Sudan saboda rikicin yaki

Muhammad Auwal SuleimanJune 26, 20230

Gwamnatin Tarayya ta sake kwaso ‘yan Nijeriya 126 daga ƙasa Sudan sakamakon rikicin da ake yi a ƙasar tsakanin sojoji da rundunar RSF.

Read more

Shugaban Kungiyar Kwadago, NLC, Ya Nemi Gwamnatin Tarayya ta Hana Karin Kudin wutar Lantarki

Muhammad Auwal SuleimanJune 24, 20230

Ƙungiyar ƙwadago ta NLC ta ƙi amincewa da shirin da ake yi na ƙara kuɗin wutar lantarki da kaso 40 ckin 100 nan da 1 ga Yulin 2023.

Read more

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya ce sun yi nasarar kwato filaye na triliyoyin Nairori

Muhammad Auwal SuleimanJune 24, 20230

A jiya Juma’ar nan ne aka ga Hukumar Tsara birane ta jahar kano KNUPDA ta shafa Jan fenti ga Dogayen gine-ginen da aka yi tare da ba su wa’adin kwance gine-ginen bisa hujjar cewa an yi su akan Badala.

Read more

PDP Ta Gabatar da Wasu Shaidu a Zaman Sauraron Kararrakin Zaben Shugaban Kasa

Muhammad Auwal SuleimanJune 24, 20230

Dan takarar shugabancin kasa a jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar ya gabatar da wasu shaidu a gaban kotun sauraron korafe-korafen zabe da ke zamanta a Abuja.

Read more

Kasar Kamaru Ta Sanar da Hana Fitar da Koko Zuwa Najeriya

Muhammad Auwal SuleimanJune 23, 20230

Kasar Kamaru ta hana fitar da koko zuwa Najeriya, sakamakon kara da manoman koko a Kamaru su ka kai musamman a yakin kudu maso yammacin kasar.

Read more

Posts navigation

1 … 232 … 277
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama