Shugaba Tinubu ya sha alwashin tantance adadin ma’aikatan gwamnatin tarayya
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce gwamnatinsa na gudanar da gagarumin bincike kan yawan ma’aikatan gwamnatin tarayya a ƙasar.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce gwamnatinsa na gudanar da gagarumin bincike kan yawan ma’aikatan gwamnatin tarayya a ƙasar.
A cigaba da bikin cika shekaru 60 da kafa hukumar a nan Kano, tsohon shugaban hukumar Muhammad Babandede ya yi kira ga gwamnatin Kano da ta samar da wata kasuwa da za ta rika ci ba dare ba rana domin inganta kasuwanci a jahar dama kasa bakiɗaya.
Tsohon Shugaban Hukumar Shigi da Fici ta Kasa, Muhammad Babandede, shugaba na 16 kuma Shugaban Rukunin Kamfanonin Muhasa ciki har da Muhasa TVR, na daya daga cikin wadanda Hukumar ta karrama a shekaran jiya a Abuja a lokacin da aka yi bikin cika shekaru sittin da kafa hukumar.
Shugaban Majalisar Dattijai, Sanata Godswill Akpabio ne ya sanar da haka a wata wasiƙa da shugaban ƙasar ya aika wa majalisar kuma ya karanta yayin wani zama a yau.
Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya ya aike wa da majalisar Dattawa game da da shirin Kungiyar Raya Tattalin Arziƙi, ECOWAS, na aike wa da sojojinta kasar Nijar domin kawar da hafsoshin sojin da suka yi juyin mulki a kasar.
Rundunar ‘yan sanda ta jihar Kano ta sanya tukuicin naira dubu ɗari uku ga duk wanda ya ba wa hukumar bayani game da wasu ‘yan daba da take nema ruwa a jallo.
Sabon shugaban jami’iyar APC mai mulki, Abdullahi Ganduje, ya ce zai kama aiki ba ji ba gani domin tabbatar da jam’iyyarsa ta yi nasara a zaɓen gwamnan jihohin Kogi da Bayelsa da za a gudanar ranar 11 ga watan Nuwamban 2023.
An rantsar da sabbin shugabannin Ƙungiyar ƴankasuwa, masana’antu, ma’adanai da harkokin noma ta KACCIMA da yammacin yau alhamis a harabar cibiyar da ke Cibiyar Kasuwanci anan ciyar kano.
Kungiyar kwallon kafa ta rundunar yan sandan jahar Kano wato CP Boys ta buga wasa da kungiyar kwallon kafa ta matasa da tubabbun yan daba dake jahar Kano inda suka tashi kunnen doki kowannen su na da ci daya.
An yi kira ga masu ruwa da tsaki a matakin farko da su gaggauta fara wayar da kan al’umma kan shirin kiyaye afkuwar annobar ambaliyar ruwa a yankunansu.