Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Shettima ya tafi Angola domin wakiltar Tinubu a taron AU

An murƙushe yunƙurin sojoji na yin bore a Nijar – Gwamnati

Gwamnatin Kwara ta haɗa mutum 146 da aka sace a Woro da iyalansu

Shugaba Tinubu ya sha alwashin tantance adadin ma’aikatan gwamnatin tarayya

Muhammad Auwal SuleimanAugust 5, 20230

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce gwamnatinsa na gudanar da gagarumin bincike kan yawan ma’aikatan gwamnatin tarayya a ƙasar.

Read more

Ya kamata gwamnatin Kano ta samar da kasuwa da za ta rika ci ba dare ba rana ~ Muhammad Babandede

Muhammad Auwal SuleimanAugust 4, 20230

A cigaba da bikin cika shekaru 60 da kafa hukumar a nan Kano, tsohon shugaban hukumar Muhammad Babandede ya yi kira ga gwamnatin Kano da ta samar da wata kasuwa da za ta rika ci ba dare ba rana domin inganta kasuwanci a jahar dama kasa bakiɗaya.

Read more

An karrama tsohon shugaban hukumar shigi da fici ta kasa, Muhammad Babandede

Muhammad Auwal SuleimanAugust 4, 20230

Tsohon Shugaban Hukumar Shigi da Fici ta Kasa, Muhammad Babandede, shugaba na 16 kuma Shugaban Rukunin Kamfanonin Muhasa ciki har da Muhasa TVR, na daya daga cikin wadanda Hukumar ta karrama a shekaran jiya a Abuja a lokacin da aka yi bikin cika shekaru sittin da kafa hukumar.

Read more

Shugaba Tinubu ya cire sunan Maryam Shetty daga jerin sunayen ministoci

Muhammad Auwal SuleimanAugust 4, 20230

Shugaban Majalisar Dattijai, Sanata Godswill Akpabio ne ya sanar da haka a wata wasiƙa da shugaban ƙasar ya aika wa majalisar kuma ya karanta yayin wani zama a yau.

Read more

Shugaba Tinubu ya aike wa majalisar Dattawa shirinsa na tura sojojin Najeriya Nijar

Muhammad Auwal SuleimanAugust 4, 20230

Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya ya aike wa da majalisar Dattawa game da da shirin Kungiyar Raya Tattalin Arziƙi, ECOWAS, na aike wa da sojojinta kasar Nijar domin kawar da hafsoshin sojin da suka yi juyin mulki a kasar.

Read more

Kwamishinan ‘yan sandan Kano zai ba da tukuicin dubu 300 domin kama wasu ‘yan daba

Muhammad Auwal SuleimanAugust 3, 20230

Rundunar ‘yan sanda ta jihar Kano ta sanya tukuicin naira dubu ɗari uku ga duk wanda ya ba wa hukumar bayani game da wasu ‘yan daba da take nema ruwa a jallo.

Read more

Zan tabbatar da APC ta lashe zabuka masu zuwa ~ Abdullahi Umar Ganduje

Muhammad Auwal SuleimanAugust 3, 20230

Sabon shugaban jami’iyar APC mai mulki, Abdullahi Ganduje, ya ce zai kama aiki ba ji ba gani domin tabbatar da jam’iyyarsa ta yi nasara a zaɓen gwamnan jihohin Kogi da Bayelsa da za a gudanar ranar 11 ga watan Nuwamban 2023.

Read more

An rantsar da sabbin shuwagabannin kungiyar ‘yan kasuwa ta KACCIMA

Muhammad Auwal SuleimanAugust 3, 20230

An rantsar da sabbin shugabannin Ƙungiyar ƴankasuwa, masana’antu, ma’adanai da harkokin noma ta KACCIMA da yammacin yau alhamis a harabar cibiyar da ke Cibiyar Kasuwanci anan ciyar kano.

Read more

Kungiyar kwallon kafa ta ‘yan sanda ta yi wasa da wasu matasa a Kano

Muhammad Auwal SuleimanAugust 3, 20230

Kungiyar kwallon kafa ta rundunar yan sandan jahar Kano wato CP Boys ta buga  wasa da kungiyar kwallon kafa ta matasa da tubabbun yan daba  dake jahar Kano inda suka tashi kunnen doki kowannen su na da ci daya.

Read more

Kano: Hukumar NEMA ta ja hankalin al’umma kan kula da muhallansu

Muhammad Auwal SuleimanAugust 3, 20230

An yi kira ga masu ruwa da tsaki a matakin farko da su gaggauta fara wayar da kan al’umma kan shirin kiyaye afkuwar annobar ambaliyar ruwa a yankunansu.

Read more

Posts navigation

1 … 232 … 295
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama