Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Shettima ya tafi Angola domin wakiltar Tinubu a taron AU

An murƙushe yunƙurin sojoji na yin bore a Nijar – Gwamnati

Gwamnatin Kwara ta haɗa mutum 146 da aka sace a Woro da iyalansu

An bukaci shugaban Najeriya da ya kara harajin taba sigari

Muhammad Auwal SuleimanAugust 2, 20230

Wata Kungiya mai zaman kanta mai suna Civil Society Legislative Advocacy Centre, CISLAC ta yi kira ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya gaggauta fito da tsare-tsaren da za su tabbatar da karin kudin harajin taba sigari a Najeriya.

Read more

ba mu da kudin biyan tallafin wutar lantarki a Najeriya ~ Nasiru El-Rufa’i

Muhammad Auwal SuleimanAugust 2, 20230

Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufa’i, ya ce ba zai yiwu Gwamnatin Tarayya ta ci gaba da bayar da tallafi ga ɓangaren wutar lantarki ba.

Read more

Shugaba Tinubu ya aike wa majalisar dattawa da sunayen ministoci kashi na biyu

Muhammad Auwal SuleimanAugust 2, 20230

Izuwa yanzu dai, majalisar ba kai ga bayyana adadin sunayen ke cikin wannan takarda ba kasancewar har yanzu shugaban majalisar dattawa Godswill Akpabio bai karanta ba.

Read more

Cikin Hotuna: Yadda hukumar shige da fice ta kasa ta gudanar da bikin cika shekaru 60 da kafuwa

Muhammad Auwal SuleimanAugust 2, 20230

An kafa hukumar shige da fice ne a ranar 1 ga watan Agustan shekarar 1963, inda hukumar a wannan wata na Agusta ta shirya bikin tunawa da kafuwarta.

Manyan baki da dama sun samu halartar wurin taron, kuma ɗaya daga cikinsu shi ne tsohon shugaban hukumar ta shige da fice, Muhammed Babandede, OFR, OCM Spain.

Read more

Kano: Kwamishinan yada labarai da al’adu ya koka game da cin zarafin mutane a gidajen rediyo

Muhammad Auwal SuleimanAugust 2, 20230

A wani cigaban, kwamishinan labarai na jihar Kano, Baba Halilu Dantiye, da jami’an gudanarwa ma’aikatar sun kai ziyarar aiki ga hukumar ɗab’i ta jihar Kano.

Read more

Kwamishinan labarai da al’adu na jihar Kano ya yi alkawarin samar da walwala ga mai’akatansa

Muhammad Auwal SuleimanAugust 2, 20230

Kwamishinan labarai da al’adu na jihar Kano, Baba Halilu Dantiye, ya buƙaci jami’an yaɗa labarai da ke ƙananan hukumomi arba’in da huɗu da kan su ƙara mayar da hankalin wajen sauke nauyin da rataya a wuyansu.

Read more

Gwamnatin Kano ta dauki tsattsauran mataki kan asibitoci uku saboda sakacin aiki

Muhammad Auwal SuleimanAugust 2, 20230

Shugaban asibitocin da abun ya shafa sun haɗa da na Babban Asibitin Imam Wali da na Asibitin Mafitsara na Abubakar Imam, sai kuma Asibitin haihuwa na Nuhu Bamalli. Inda aka maye gurbinsu da wasu nan take.

Read more

Kasashen Mali, Burkina Faso, Guinea, sun yi alkawarin mara wa sojojin Nijar baya

Muhammad Auwal SuleimanAugust 1, 20230

Ƙasashen Mali da Burkina Faso da kuma Guinea, sun bayyana cewa duk wani yunƙurin yin amfani da ƙarfin soja don dawo da zaɓaɓɓen shugaban ƙasar Nijar Mohamed Bazoum tamkar ƙaddamar da yaƙi ne a kansu.

Read more

shugaban Najeriya ya yi alkawarin kara wa ma’aikata albashi

Muhammad Auwal SuleimanAugust 1, 20230

A nan ma Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya yi wa ma’aikatan ƙasar nan alƙawarin cewa nan gaba kaɗan gwamnatinsa za ta ƙara musu albashi, kamar yadda ya bayyana a cikin jawabinsa na yammacin Litinin.

Read more

Ajuri Ngelale ya zama mai ba wa shugaba Tinubu shawara na musamman kan kafafen yada labarai da hulda da jama’a

Muhammad Auwal SuleimanAugust 1, 20230

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da nadin Ajuri Ngelale a matsayin babban mashawarcinsa kan harkokin yada labarai da hulda da jama’a kuma mai magana da yawunsa.

Read more

Posts navigation

1 … 233 … 295
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama