Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Zulum ya bayyana Gubio a matsayin wanda ya fi so ya gaje shi

Kotu a Kano ta rufe gidan mai da gidajen wanka da wajen siyar da nama saboda karya dokar muhalli.

SERAP Za Ta Maka Buhari a Kotu Kan Ɓacewar Gangar Mai 149

Muhammad Auwal SuleimanApril 24, 20230

Kungiyar Sa-Ido Kan Sarrafa Tattalin Arziki Mai Zaman Kanta (SERAP) ta yi barazanar gurfanar da gwamnatin tarayya a gaban kotu, idan har ta gaza gudanar da bincike kan zargin ɓacewar sama da ganga miliyan 149 na danyen man fetur.

Read more

Rundunar Sojin Najeriya Ta Tabbatar da Nasarar Halaka ‘Yan Boko Haram 63

Muhammad Auwal SuleimanApril 24, 20230

Hedikwatar rundunar tsaro ta sojin Nijeriya, ta bayyana cewa, dakarunta sun yi nasarar halaka ‘yan ta’addar Boko Haram 63 tsakanin farkon watan Maris zuwa 15 ga watan Afrilu.

Read more

Rundunar ‘Yan Sanda Ta Bazama Domin Cafke Kwamishinan Zaɓen Adamawa

Muhammad Auwal SuleimanApril 24, 20230

Babban Sufeton ‘yan sandan Najeriya Usman Alkali Baba, ya umurci wata tawagar ‘yan sanda ta yi aiki tare da hukumar zaben Najeriya, wajen bincike da kuma gurfanar da shugaban hukumar zabe na jihar Adamawa

Read more

Kanfanin Jiragen Sama Ya Alkawurta Kwaso Daliban Najeriya Dake Sudan Kyauta

Muhammad Auwal SuleimanApril 24, 20230

A ɗaya ɓangaren kuma, kamfanin jiragen sama mai zaman kansa na Air Peace a ƙasar nan, ya bayyana aniyarsa ta kwashe ‘yan Nijeriya da rikicin kasar Sudan ya rutsa da su kyauta

Read more

Najeriya Ta Fara Shirin Kwaso Dalibanta Da Ke Sudan -Mr. Jeoferry Onyeama

Muhammad Auwal SuleimanApril 24, 20230

Gwamnatin Najeriya Za Ta Fara Kwaso ‘Yan Kasar nan da suka Makale a ƙasar Sudan, biyo bayan yaƙin da ya ɓarke wanda hakan ya sanya dubban ɗaliban ƙasar nan cikin tsaka mai wuya.

Read more

Abuja: Wani Rikici Ya Yi Sanadin Mutuwar Wani a Unguwar Gwarimpa

Muhammad Auwal SuleimanApril 24, 20230

Mai magana da yawun ‘yan sandan Abuja SP Josephine Ade ta faɗa wa Majiyarmu cewa rikicin ya ɓarke ne a tsakanin wasu ƙabilu guda biyu mazauna wani yanki dake Gwarimpa village.

Read more

Zaɓaɓɓen Shugaban Ƙasar Najeriya Ya Dawo Daga Ziyarar da Ya Kai Faransa

Muhammad Auwal SuleimanApril 24, 20230

Zaɓaɓɓen shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya dawo ƙasar nan bayan wata ziyara da ya kai ƙasar Faransa inda ya shafe tsawon mako biyar.

Read more

Gwamnatin Tarayya Ta Kafa Kwamitin Tsara Jigilar ‘Yan Najeriya Daga Sudan

Muhammad Auwal SuleimanApril 23, 20230

Wata sanarwa da Hukumar Ba Da Agajin Gaggawa ta kasa NEMA ta fitar dauke da sa hannun kakakinta, Manzo Ezekiel,ita  ta bayyana kafa kwamitin kamar yadda Channels ya ruwaito.

Read more

Sarkin Kano Ya Buƙaci Al’umma Su Ƙirƙiro Hanyoyin Rage Talauci

Muhammad Auwal SuleimanApril 23, 20230

An yi kira ga al’umma da su rika kirkiro da sabbin hanyoyi wajen samun sassauci game da matsin rayuwa.

Read more

Labari Cikin Hotuna: Yadda Aka Gudanar da Sallar Idi a Masallacin Ƙofar Mata

Muhammad Auwal SuleimanApril 21, 20230

An gudanar da sallar Idin ne da misalin ƙarfe 8:30 na safe wanda limamin Kano Farfesa Sani Zahraddeen ya jagora. Sannan akwai mutane kamar sanata Kabiru Gaya da shugaban Hukumar Karota, Baffa Babba Dan’Agundi da Ali Baba a Gama Lafiya da sauransu.

Read more

Posts navigation

1 … 237 … 260
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama