Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

NDLEA reshen jihar Kano ta ƙone haramtattun ƙwayoyi kilo dubu 12.

Sojojin Najeriya sun ceto ɗalibai da malamai 10 da aka sace a Borno

An kama wasu mutum 7 da ake zargin ƙusoshin Boko-Haram ne a filin jirgin Katsina

Jami’ar Ahmadu Bello, ABU, Ta Sanar da Fara Zangon Karatu Na 2

Muhammad Auwal SuleimanJune 17, 20230

A wata sanarwa da jami’ar ta fitar, ta ce sakamakon taron gaggawa karo na 523 da majalisar ta gudanar a jiya Juma’a 16 ga watan Yuni 2023,

Read more

Asari Dakubo Ya Shawarci Shugaba Tinubu Kan Cigaba da Tsare Nnamdi Kanu

Muhammad Auwal SuleimanJune 17, 20230

Jagoran tsagerun Neja Delta, Asari Dokubo ya shawarci Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu kan kada ya kuskura ya saki jagoran kungiyar ’yan aware ta Biyafara (IPOB), Nnamdi Kanu.

Read more

Tsohon Shugaban Kasa, Goodluck Jonathan, Ya Karyata Zargin da Femi Kuti Ya Yi Masa

Muhammad Auwal SuleimanJune 17, 20230

Tsohon shugaban Najeriya Goodluck Jonathan ya musanta iƙirarin da Femi Kuti ya yi a kansa, wanda ya ce Hukumar EFCC mai yaƙi da yi wa arziƙin ƙasa ta’annati ta gayyace shi kan zargin sha’anin kuɗi bayan wa’adinsa ya ƙare a matsayin mataimakin gwamnan Jihar Bayelsa.

Read more

Wani Dan majalisar Jiha Ya Rasu bayan kwanaki 3 da Ranstar da Su a Majalisa

Muhammad Auwal SuleimanJune 17, 20230

Wani ɗan majalisa mai suna Madami Garba Madami, mai wakiltar mazaɓar Chikun dake jihar Kaduna a ƙarƙashin jam’iyyar PDP ya rasu bayan kwanaki uku da rantsar da su a majalisar jiha karo ta goma.

Read more

‘Yan Kasar Kamaru, Nijar da Benin Sun Koka Game da Cire Tallafin Man Fetur a Najeriya

Muhammad Auwal SuleimanJune 17, 20230

Rahotanni na nuni da cewa a ƙasashe kamar Kamaru da Benin da Jamhuriyar Nijar farashin man fetur ya ninka kan yadda suka saba siya a baya kafin Gwamnatin Najeriya ta sanar da cire tallafin man fetur.

Read more

An samu karin farashin danyen mai a kasuwar duniya da faduwar darajar kudin Amurka

Muhammad Auwal SuleimanJune 16, 20230

Farashin danyen mai a kasuwar duniya ya karu ranar Juma’a domin fatan da ake yi kan karin bukatar danyen mai da ake yi a China da kuma raunin da dala ke kara yi.

Read more

India: Wasu Mata Sun Yi Zanga-zangar Kin Amincewa da Gina Matatar Man Fatur a Kauyensu

Muhammad Auwal SuleimanJune 16, 20230

India: Wasu Mata Sun Yi Zanga-zangar Kin Amincewa da Gina Matatar Man Fatur a Kauyensu

Read more

Sarkin Kano Na 14, Muhammadu Sanusi II, Ya Yaba Wa Shugaba Tinubu Kan Cire Tallafin Mai

Muhammad Auwal SuleimanJune 16, 20230

Sarkin Kano na 14, Muhammadu Sanusi II ya yaba wa shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu bisa janye tsarin tallafin man fetur da kuma fatali da bambanci wajen farashin kudin ƙasashen ƙetare.

Read more

Gwamnatin Kano ta Dakatar da Shugaban Kwalejin Lafiya da Na Hukumar KSSMB

Muhammad Auwal SuleimanJune 16, 20230

Gwamnatin jihar Kano ta dakatar da Shugaban Kwalejin Lafiya ta Health Technology, Bello Ɗalhatu, da Mai riƙon Shugabancin Hukumar Lura da Makarantun Sakandire ta jiha KSSMB, Malam Ado Tumfafi.

Read more

Gwamnan Kano ya naɗa Alhaji Sani Abdulkadir Dambo shugaban hukumar tattara haraji ta jiha

Muhammad Auwal SuleimanJune 16, 20230

Gwamnan jihar Kano, Engr. Abba Kabir Yusuf ya naɗa Alhaji Sani Abdulkadir Dambo a matsayin sabon shugaban hukumar tattara haraji ta jiha wato KIRS.

Read more

Posts navigation

1 … 237 … 277
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama